Katsina
Majalisar wakilai ta Najeriya ta samu shugabanni daban-daban tun shekarar 1999 zuwa yanzu da Honarabul Femi Gbajabiamila ke jagorantarta kafin zaban Hon Abbas.
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya naɗa sabon mataimakin shugabam jami'ar Umaru Musa Yar'adu da sabon shugaban kwalejin fasahar Hassan Usman Katsina.
Ana fargabar cewa shugaban yan bindiga, Dan-Karami ya yi hijira da tawagarsa daga Zamfara ya dawo jihar Katsina saboda gujewa luguden wuta da sojoji ke musu.
Uwargidan tsohon shugaban kasa, Umaru Musa Yar'adua ta bayyana cewa tsohon shugaban bai taɓa son yin siyasa ba. Ta ce babban burin Yar'adua shine zama malami.
Matar tsohon shugaban kasan Najeriya ta bayyana cewa, mijinta ba dan rashawa bane, kuma bai neman mata hakazalika baya shan giya ko aikata wata alfasha a kasa.
Mazauna jihar Katsina sun hadu da jiga-jigan jam'iyyar PDP a jihar Katsina don yi wa marigayi Umaru Musa Yar'Adua addu'a yayin da ya cika shekaru 13 da rasuwa.
Wasu mutanen jihar Katsina da masu ruwa da tsakin PDP reshen jihar sun gudanar da taron Addu'o'i ga tsohon shugaban ƙasa, Umaru Musa Yar'adua bayan shekara 13.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan bindiga a Katsina suka gamu da ajalinsu a garin sace wani fitaccen dan kasuwar jihar Katsina da ba bayyana suna ba tukuna.
Rahotanni sun tabbatar da ƴan sanda a jihar Katsina sun halaka miyagun ƴan ta'adda mutum biyu. Ƴan sandan sun kuma kwato muggan makamai a hannun ƴan ta'addan.
Katsina
Samu kari