Katsina
Wata kungiyar hadinn guiwa ta farar hula dake tabbatar da tsaro a karamar hukumar Batsari ta jihar Katsina ta dakile farmakin 'yan ta'adda a garin Batsari.
Mai neman kujerar gwmanan jihar Katsina karkashin inuwar PDP, Sanata Yakubu Lado Ɗanmarke, ya roki tsohon Sakataren gwmanatin Katsina ya sauya sheka zuwa PDP.
Wata yarinya mai shekaru 13 mai suna Zuwaira Ahmed dake kauyen Kagara dake karamar hukumar Kafur ta jihar Katsina ta haddace tare da rubuta Qur'ani cikakke.
A wani abu da yayi kama da kura ke kiran kare maya, wata kungiyar 'yan bindiga sun cafke wani barawa a jihar Katsina tare da mika shi hannun jami'an tsaro.
Gwarazan jami'an 'yan sanda sun nuna jajircewa da sanin makamar aiki yayin da suka kubutar da ɗan takarar majalisar jiha daga hannun yan ta'adda da daren Asabar
'Yan bindiga sun kutsa yankin Low Cost dake Dutsen Reme a karamar hukumar Bakori ta jihar Katsina inda suka sace mutum hudu. Ya faru wurin karfe 10pm Juma'a.
Wani bidiyo na na'urara CCTV ya nuna yadda wasu gungun yan bindiga suka kutsa wani gida a Funtua, Jihar Katsina a daren ranar Juma'a. Yan bindigan, wanda bisa a
Majiyar ta kuma ce, sojojin da aka kashe na daga cikin dakarun bataliya ta 32 ta sojojin Najeriya da aka tura Shimfida dake fama da barnar tsagerun yan bindiga.
Tawagar IRT dake karkashin sifeta janar na 'yan sanda, ta damke mai kai wa 'yan bindiga bayanan da ya kai ga sace mata da 'ya'ya 2 na 'dan majalisa a Katsina.
Katsina
Samu kari