Katsina
Jami'an rundunar yan sandan reshen jihar Katsina sun kai farmaki sansanin yan bindiga a yankin ƙaramar hukumar Ɗanja, sun kashe ɗan ta'adɗa ɗaya sun kwato kaya.
Peter Obi dai shi ne dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, kuma masoyansa sun sha yin abubuwa makamantan wadannan a yankuna daban-daban na kasar nan.
Wasu tsagerun 'yan ta'adda sun yi awon gaba da 'yan uwan ɗaya daga cikin 'yan takarar da suka nemi tikicin APC, Umar Tata, a garin Dutsinma, jihar Katsina.
Kakakin rundunar yan sanda reshen jihar Katsina, jihar shugaban ƙasa mai ci, ya ce dakarun yan sanda sun yi nasarar daƙile harin yan ta'adda a ƙauyuka biyu.
Yanzu haka dai wasu jami’ai a ofishin gwamnan jihar Katsina na hannun ‘yan sanda bisa zargin satar wasu makudan kudade da ba a bayyana adadinsu ba a ofishin.
Jihar Katsina A ranar Alhamis ne wata jarida ta yanar gizo mai suna Katsina City News ta yiwa wani dansanda kyautar N250,000 da kujerar aikin Hajji kan mayar da
A karo na biyu, ana zargin wasu gurɓatattun mutane da ake tsammanin ɓarayi ne sun shiga gidan gwamnatin jihar Katsina, sun yi awon gaba da kuɗi miliyan N31m.
Yayin da lamarin tsaro ke ƙara dagulewa a jihar da take mahaifar shugaban ƙasa, yan majalisar dokokin Katsina sun shirya gana wa da Masari, Buhari kan tsaro.
Awanni kaɗan bayan sace matar ƙanin Sanata mai wakiltar shiyyar Buhari, wasu tsageru sun shiga Anguwanni da dama a cikin kwaryar birnin Katssina da tsakar rana.
Katsina
Samu kari