Kasar Saudiya
Bisa dukkan alamu kasashe fiye da 100 su k aba takarar Okonjo-Iweala karfi. daga cikin masu goyon bayan ‘Yar Najeriyar har da Fotugal, Romaniya, da Sweden.
Kungiyar ta fitar da jawabi ne bayan an zargi jami’an sojoji da bude wuta ga mutanen da su ka saba dokar ta-baci da kulle, su ka fita zanga-zanga a jihar Legas.
Jama’atul Izalatul Bidi’a Waikamatul Sunnah za ta kafa jami’ar addini a Arewa. Wasu Gwamnoni da ‘Yan Majalisa sun taimaka da gudumuwar Miliyan 400 domin aikin.
Mutane sun dura kan Muhammadu Buhari bayan ya kamanta Saudi da kuma Najeriya. A cewar shugaban, hankali ba zai dauka ba ace Saudi ta fi Najeriya arahar mai.
A makon jiya Muhammadu Buhari ya rubuta takarda ga Xi Jinping domin taya Sinawa murna. Mutanen kasar Sin su kan yi biki na musamman a ranar 1 ga watan Oktoba.
Gwamnatin kasar Saudiyya ta sanar da tarwatsa wata mabuyar wasu ta’ adda da ta gano a cikin wannan wata. Ta sanar da kama mutane goma tare da karbe makamai.
A farkon makon nan aka nada Ba N’Daou sabon Shugaba a kasar Mali bayan juyin-mulki. N’Daou tsohon Kanal ne a gidan soja da ya yi ritaya, yanzu shekarunsa 70.
Bayan yayansa sun yi afuwa ga masu laifi, wata kotun Saudiyya ta soke hukuncin kisa da aka zartar kan wasu mutum biyar da suka kashe dan jarida Jamal Khashoggi.
An nada Shugaban kasar Ghana ya rike ECOWAS. Mista Nana Akufo-Addo ya na neman goyon bayan Najeriya da sauran kasashen da ke kungiyar su bada hgyon bayarsu.
Kasar Saudiya
Samu kari