Karatun Ilimi
A kokarin ta na farfado da darajar ilimi a jihar, Gwamnatin jihar Sokoto ta fara bayar da horo da malaman firamare 3,74 a jihar, a karkashin shirin za'a koyar da malamin sabbin dabarun koyarwa da karin ilimi...
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya sha alwashin tilasta manyan mukarraban gwamnatinsa sanya 'ya'yansu a makarantun gwamnati, wannan na zuwa ne lokacin da yake kokarin korar rubabbun malamai da suka kasa cin jarrabawar..
Sai anzo zabe na siyasa sai ka ara jn masu furfura da rawani, wadanda basu kyautata jiyan arewa ba, wai sun fito su zasu gaya maka wanda ya kamata ka zaba
Ministar Ilimi Adamu Adamu ya yi kira da Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kafa dokar tabaci a fannin ilimi Najeriya a lokacin da ya halarci taro a fadar a Vill
Wata matsala da Malaman suka ce suna fuskanta daga iyayen yara shine rashin biyan kudin makaranta, duk kankantarsa, amma a makarantun Boko ba sai an fada ba.
Dubi jerin sunayen makarantun kudi mafi tsada a Najeriya, da kudin da suke chaja. A alkawurran gwamnatin nan kafin ta ci zabe ta ce makarantun gwamnati zasu fi
An kaddamar da wata sabuwar manhajar na’aura mai kwa-kwalwa, wato Komfuta a Najeriya , wanda ya kunshi bayanai da dama da suka shafi rayuwar dan Adam.
Sabon ciyaman na kungiyar kula da harkokin kwalejin, Malam Salihu Lukman Abubakar ne ya nemi taimakon don gwamnatin Buhari ta yi duba zuwa ga al'amarin a yayin
Ilimin Boko a Arewa, ci gaban mai hakar rijiya, sharhin jaridar The Guardian. A arewa dai akwai masu yaki da ilimi, banda masu makamai na ta'adda, akwai iyaye
Karatun Ilimi
Samu kari