Kannywood
Al’amarin mawaka masu rera wakokin Hausa musamman wadanda suke danganta kawunansu da masana’antar Kannywood na samun tagomashi sakamakon suna buga wakoki na gani na fada dake kayatar da masu sauraro.
Shahararren mawakin nan na masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood kuma Sarkin wakar sarkin Kano, Naziru M Ahmad, ya karyata jita-jitan cewa kamfanin shirya fina-finan na shirin durkushewa.
Zulaihat Ibraheem jaruma ce da aka fi sani da ZPreety. Jaruma ce da bata dade da shigowa masana’antar Kannywood ba amma ta samu daukaka mai tarin yawa. Ba a fim kadai ta tsaya ba, ta kasance tana yin gajerun bidiyon ban dariya...
A zantawar da jaridar mako-mako ta Aminya tayi da jarumin Adam Zango, ya bayyana cewa harkokinshi a Legas sun kankama. Yana shirin nan da watanni shida zuwa shekara zai maar da iyalinshi gaba daya da mahaifiyarshi Legas...
Sananniyar jaruma Halima Yusuf Atete za za zama amarya a watan Janairu mai zuwa na shekarar 2020, wata kwakwarar majiya ta tabbatar wa da mujallar fim. Ba tun yau ba ake maganae auren jarumar, amma sai magana ta kankama sai kuma a
Rukayya Umar Santa, wacce aka fi sani da Dawayya, tsohuwar jaruma ce kuma furodusa a masana’antar Kannywood. A hirar da jarumar tayi da Weekend Magazine, ta bayyana yadda ta tsunduma harkar siyasa da sauransu.
Sashin labarai na kamfanin haska fina-finan Hausa na Northflix ya bayyana cewa, Shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmad Lawal ya ba wa jarumin fina-finan Hausa Mustapha Nabraska mukamin mai bashi shawar na musamman.
Daya daga cikin jaruman fina-finan Kannywood wanda ya dade yana taka muhimmiyar rawa a masana’antar, ya bayyana cewa rashin sanin ciwon kai da rashin girmama juna, a matsayin abubuwan da suka fi komai ci mai tuwo a kwarya...
Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta bude gidan kwalliya mai suna ‘Sadau Home’ a Kaduna. Tun farko dai jarumar ta wallafa a shafinta na Instagram cewa zata bude sabon waje mai suna ‘Sadau Home’ a Kaduna.
Kannywood
Samu kari