Jihar Kaduna
NiMet ta yi hasashen ruwa da tsawa daga Lahadi zuwa Talata. Yayin da aka lissafa jihohin da abin zai shafa, hukumar ta ba mutane shawarar abin da za su yi.
Gwamnatin jihar Kaduna ta kama wani mahaifi da kishiya kan daure dansu mai shekaru 7 bisa zargin daukar biskit a shagon mahaifin. An yanke kafafun yaron.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa jiga-jigan APC ba su tashi tunawa da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ba, sai da ya bar jam'iyya.
Hadimin Bola Tinubu, Daniel Bwala ya yi zargin cewa tsohon shugaban kasa, Buhari ya dauki matakin kaucewa yada labaran karya kan taronsa da su Atiku.
Shugaban majalisar wakilan Najeriya, Abbas Tajudeen, ya bayyana irin goyon bayan da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba shi a tafiyarsa ta siyasa.
Shugabannin APC da NNPP a mazabar Kargi a karamar hukumar Kubau sun koma jam'iyyar SDP. Ana ganin hakan na cikin tasirin Nasir El-Rufa'i a jihar Kaduna.
Yayin da 2027 ke karatowa, ‘yan siyasa na kokarin janyo Buhari cikin tafiyarsu, inda suke kai masa ziyara don neman goyon baya da tasirinsa a siyasar Arewa.
Wasu na hasashen shugaban kasa, Bola Tinubu na kokarin hana manyan ‘yan siyasa daga bangaren CPC ficewa daga jam’iyyar APC zuwa SDP kafin zaben 2027.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da rasuwar Danmajen Arewan Zazzau, Injiniya Hayyatu Mustapha a ranar Asabar 12 ga watan Afrilun 2025 a jihar Kaduna.
Jihar Kaduna
Samu kari