Jihar Kaduna

Sai baba-ta-gani: Kungiyar ASUP ta bi sahun ASUU
Breaking
Sai baba-ta-gani: Kungiyar ASUP ta bi sahun ASUU
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

A yayin da har yanzu ake kan teburin sulhu tsakanin gwamnatin tarayya da kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) a kan yajin aikin sai baba-ta-gani da kungiyar ta shiga tun watan Nuwamba, sai gashi kungiyar malaman makarantun kim