Jihar Kogi
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi artabu da ma'aikatan Sanata Titus Zam a majalisa yau 16 ga Fabrairu, 2026, kan zargin cire ta daga taron kare kasafin kuɗi.
Rahotanni sun nuna cewa Sanata Natasha Akpoti ta nuna bacin ranta yayin da shugaban kwamitin Majalisar dattawa kan harkokin ma'adanai ya rika hana ta magana.
Gwamnatin Kogi ta rufe kasuwanni da tashoshin mota a kananan hukumomi 7 don yakar ƴan bindiga. Sanarwar Kingsley Fanwo ta ce an ɗauki matakin ne na dan wani lokaci.
Kungiyar MEKSTA ta bukaci gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Usman Ododo da ya yi murabus daga kan mukaminsa. Ta jero wasu zarge-zarge a kan gwamnan.
A labarin nan, za a ji cewa lauyan Yahaya Bello ya yi magana a kotu inda ya bayyana cewa shari'ar da ake yi da wanda ya ke kare wa siyasa ce kawai.
Gwamnatin Kogi ta rufe makarantu na gaggawa har zuwa 16 ga Fabrairu, 2026; Kwamishina Fanwo ya ce an dauki matakin ne domin tsaro da kare rayukan dalibai a jihar.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya sha da kyar lokacinda jirgin da yake ciki ya fado kasa a jihar Kogi shekaru bakwai da suka wuce.
Kotun Tarayya a birnin Abuja ta ba da izinin tafiyar Umrah ga tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello, duk da tuhumar almundahanar N80.2bn daga hukumar EFCC.
Gwamnatin jihar Kogi ta ce harin jami'an tsaro ya tilasta wa 'yan bindiga neman sulhu. Ta jaddada doka da za ta hana zama a daji da baya ta'addanci.
Jihar Kogi
Samu kari