Jihar Kogi
A labarin nan, za a ji cewa an samu karin adadi a cikin wadanda yan ta'adda suka sace daga cikin wata makaranta a jihar Kogi bayan fafatawa da jami'an tsaro.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa a sassa da dama na Najeriya a yau Laraba, tare da gargaɗin hazo a arewa da guguwa a kudancin ƙasar.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti Uduaghan, ta shirya daukaka kara bayan kotu ta umarci ta biya diyyar N1bn a shari'arta da Yahaya Bello.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Hukumar EFCC ta gabatar da shaida a shari'ar da take yi da tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello. Mai ba da shaidar ya yi bayani sosai a gaban kotu.
Majalisar dokokin Kogi ta tantance tare da amincewa da tsohon shugaban APC na jihar, Abdullahi Bello, a matsayin kwamishina bayan bukatar Gwamna Ahmed Usman Ododo.
Gwamnoni biyar sun amince da biyan albashin watan Maris tun kafin lokaci domin taimaka wa ma'aikata su yi shirin bikin karamar Sallah cikin walwala.
Jihar Kogi
Samu kari