Jihar Kogi
Gwamnan jihar Kogi, Usman Ododo ya bayyana yadda Yahaya Bello ke tasiri a gwamnatinsa. Ya ce Yahaya Bello ya nada shugabar masu tasiri a gwamnatinsa a Kogi.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasara a kotun daukaka kara.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta yi wa shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, shagube kan janye 'yan sanda.
Hukumar tsaro ta DSS ta gurfanar da Abdulmalik Abdulazeez Obadaki a gaban kotu, mutumin da ake zargi da jagorantar kai hari wata coci a jihar Kogi.
Sarkin Kabba, Oba Solomon Owoniyi tare da CAN a Kabba/Bunu, sun dakatar da dukkan ayyukan coci sakamakon barazanar tsaro da hare-haren ‘yan bindiga.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari wani cocin ECWA a jihar Kogi. An kashe mutum daya yayin da aka sace mutane da dama. Gwamnatin Kogi ta yi Allah wadai da kai harin.
Sanata Natasha H Akpoti ta bayyana cewa ba ta da niyyar komawa jam’iyyar APC, duk da tayin da ta ce ana ci gaba da yi mata daga wasu a fadar shugaban kasa.
Gwamnonin jam'iyyar APC 6 sun shiga ganawa da Shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa. An ce ganawar an yi ta ne a sirrance kuma ba a yi wa 'yan jarida bayani ba.
Tsohon mai magana da yawun PDP na kasa, Kola Ologbondiyan ya yi murabus daga kasancewarsa mamba a jam'iyyar, ya ce lokaci ya yi da zai kama gabansa.
Jihar Kogi
Samu kari