
Jihar Kogi







Kungiyar 'yan majalisu ta duniya ta bayyana cewa za ta ji bangaren Godswill Akpabio a kan zargin da Natasha Akpoti ta shigar na dakatar da ita ba bisa ka'ida ba.

Rikicin shugabanci ya kunno kai a cikin jam'iyyar SDP a jihar Kogi bayan sauya shekar Nasir El-Rufa'i. Shugaban jam'iyyar ya bukaci taimakon INEC da SSS.

A ranar Litini, 10 ga watan Maris, babbar kotun tarayya ta ci gaba da zama a kan karar da Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha H Akpabio ta shigar kan Goswill Akpabio,

Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa 'yan kasar nan da ke magana kan Natasha ba su da masaniya a kan al'amuran majalisa.

Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kogi, Chief Patrick Adaba, ya rasu yana da shekaru 79 a ranar Lahadi a Abuja, bayan fama da gajeriyar rashin lafiya.

Sanata Henry Seriake Dickson ya jagoranci wasu sanatoci daga jam’iyyun hamayya kai ziyara gidan Natasha Akpoti-Uduaghan bayan dakatar da ita daga majalisa.

Sanata mai wakiltar Kudancin Katsina, Dandutse Mohammed Muntari, ya shawarci majalisar dattawa da kada ta amince da rage ko soke dakatarwar da aka yi wa Natasha.

Natasha Akpoti ta ce ba za ta yi ƙasa a guiws ba, za ta ci gaba da wakiltar al'ummar Kogi ta Tsakiya, ta ce dakatarwar da aka mata a Majalisa ta saɓa wa adalci.

Lauyan Sanata Natasha, Victor Giwa ya zargi majalisar dattawan Najeriya da watsi da umarnin kotu, tare da tauye hakkin wacce yake wakilta wajen dakatar da ita.
Jihar Kogi
Samu kari