Da dumi dumi: Hukumar INEC ta kara wa’adin sati 2 don yin rajistan zabe

Da dumi dumi: Hukumar INEC ta kara wa’adin sati 2 don yin rajistan zabe

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, ta sanar da yi ma sabbin jam’iyyu guda 23 rajista, wanda hakan ya kawo adadin jam’iyyun siyasa a Najeriya zuwa casa’in da daya, kamar yadda gidan talabijin na Channels ta ruwaito.

Majiyar Legit.ng ta ruwaito jam’yyun sun hada da:

The Advance Alliance Party AAP

Advanced Nigerian Democratic Party ANDP

African Action Congress AAC

KU KARANTA: Sarkin Musulmi ya bayyana babban musabbabin mutuwar aure a tsakanin Musulmi

Alliance for United Nigeria AUN

Alliance for Social Democrats ASD

Alliance National Party ANP

Alliance People Movement APM

Alternative Party of Nigeria APN

Change Nigeria Party CNP

Congress of Patriots COP

Da dumi dumi: Hukumar INEC ta kaar wa’adin sati 2 don yi rajistan zabe
Jam'iyyun

Shugaban INEC, Farfesa Mahmoud Yakubu ya bayyana sauran jam’iyyun da hukumar ta yi ma rajista kamar haka:

Liberation Movement LM

Movement for Restoration and Defence of Democracy MRDD

Nigeria Community Movement Party NCMP

Nigeria for Democracy NFD

Peoples coalition party PCP

Reform and Advancement Party RAP

Save Nigeria Congress SNC

United Patriots UP

United Peoples Congress UPC

We The People Nigeria WTPN

Yes Electorates Solidarity YES

Youth Party YP

Zenith Labour Party ZLP

Daga karshe, Farfesa Mahmoud ya sanar da karin wa’adin sati biyu don cigaba da aikin rajista masu zaben da hukumar ke yi a yanzu, wanda a baya ta sanar da ranar 17 ga watan Agusta a matsayin ranar rufe rajista.

Ku biyo mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

ko a http://twitter.com/naijcomhausa

KU LATSA: Hanyar sauko da sabuwar manhajar jaridar Legit.ng Hausa cikin sauki

Ga masu shawara ko korafi, a same mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel