INEC
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta sanar da canza wasu shugabanninta na jihohi (REC) tare da canza wasu daraktoci a shirye-shiryenta na zaben 2023.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta canza ɗan takarar jam'iyyar APGA, sanan ta ki saka PDP a jerin sunayen waɗanda zasu fafata a zaɓen dake tafe 2021
Kaduna - Jam'iyyar APC mai mulki ta samu nasara a kan babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a zaɓen cike gurbin ɗan majalisar tarayya da aka gudanar a jihar Kaduna.
Farfesa Attahiru Jega ya tabbatar da zai tsaya takara a babban zaɓen 2023 karkashin jam'iyyar PRP, sannan ya yi kira ga yan Najeriya kada su zabi APC ko PDP.
Shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmad Lawan, ya bayyana cewa ba wai hakanan kawai sanatoci suka nuna ƙin amincewarsu da dokar tura sakamakon zaɓe ta na'ura.
Bayan cece-kuce da dambarwar da aka yi a majalisun tarayya biyu a kan dokar tura sakamako, INEC ta ce zata iya tura sakamakon zaɓe ta na'ura a kowane yanki.
A ranar Juma’a ne Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta fitar da jerin sunayen wadanda aka tantance a matsayin 'yan takarar zaben gwamnan Anambra.
An yi zargin cewa hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta cire Jam’iyyar PDP a cikin jerin sunayen ‘yan takarar da aka tantance na zaben gwamnan Anambra.
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sakkwato ya caccaki majalisar dattijai kan yadda ta damka ikon da kundin tsarin mulki ya bai wa INEC ga Hukumar Sadarwa ta NCC.
INEC
Samu kari