Hotunan Aure
Wasu masoya dake da matsalar ji sun angwance a karshen satin day a gabata a garin Eket, karamar hukumar Eket, a jihar Akwa Ibom. Masoyan; ango Out da amaryarsa Nseobong, sun angwance bayan sun dade suna shan soyayyarsu, kamar yadd
Jim kadan bayan sun yi murnar cika shekaru 10 da aure, Bose ta bayyana cewar, mijinta na yawan dukanta hart a kai gab a zata iya jurewa ba, ita ma ta fara ramawa. Saidai a wata hira da tayi da ‘yan jarida, Bose ta lashe amanta tar
Da take Karin haske a kan batun kisan, Barn, ta bayyana cewar ango Mgbeodinma ya bar gawar amaryar ta sa Gloria bayan ya kashe ta tare da kin gayawa kowa batun mutuwar ta. An daura auren Gloria da Mgbeodinma ranar 10 ga watan Fabr
An gurfanar da Nielsen gaban mai shari’a, Bola Okikiolu-Ighile, bisa caji guda biyu da suka hada da kisan kai, laifin day a saba da sashe na 223 na kundin aikata manyan laifuka a jihar Legas. Da yake shaidawa kotun laifin Nielsen,
Wata budurwa dake shirin amarcewa ta ga ci ta ga rashi bayan saurayin da zata aura ya kama ta tana lalata da wani gardi. Wata kawa ce ga amaryar, @quinsmilez, ya kwarmata labarin a shafin sa na tuwita tare da bayyana cewar laifin
A yau, Alhamis, ne wata kotun shari’ar musulunci dake zaman ta a magajin gari, jihar Kaduna, tayi umarnin a garkame wani mutum, Abubakar Mustapha, bisa zargin sad a sace zuciyar wata matar aure tare da karkatar da hankalin ta daga
“Mai girma mai shari’a, babu abun da na karu da shi a tsawon zaman shekaru 20 da mijina sai dai yunwa, kishin ruwa, da kaskanci. Ya gaza daukan dawainiya tad a ta yaran mu da muka Haifa amma duk da haka wasu lokutan yana duka na,”
Shaidar ya ce masoyan sun kaure da fada bayan cacar baki a tsakanin su kuma kafin jama'a su kai agaji tuni ya burma mata wuka. Nwamaka ta mutu yayin da ake kokarin garzayawa da ita asibiti. Daga baya ne Saliu ya shaidawa jama'a ce
‘Yan sanda sun kama iyaye da ‘yan uwan amaryar ne bayan surukin su, Shuaib Dauda, ya shigar da korafi bayan an nemi amarya an rasa sa’i’o kadan da daura aure. Wani jami’in dan sanda a ofishin su dake Kaduna Road, Aliyu Lawal, ya
Hotunan Aure
Samu kari