Hotunan Aure
Hotunan auren Bashir El-Rufai, daya daga cikin yaran gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, ya haddasa cece-kuce a shafin soshiyal midiya na Twitter.
Amaryar hadimin Shugaban kasa Muhammadu Buhari, Na’ema ta aikewa mijinta Bashir Ahmad zafafan kalamai masu motsa zuciyar ma’abota soyayya a shafin Twitter.
Farkar ta yi wa abokin burminta ƙorafin cewar matarsa ta hanasu rawar gaban hantsi da cin duniyarsu da tsinke, inda ta bayyana cewa ba za ta cigaba jurewa hakan
Kotun al'adu da ke yankin Mapo a Ibadan ta datse igiyar auren da ya shafe shekaru goma tsakanin wani ɗan achaɓa, Akinola Olaogun, da matarsa, Shakirat, sakamako
Soyayya ruwan zuma dadi, hakan ce ta kasance ga wasu masoya biyu masu yiwa kasa hidima domin dai sun ci riba, inda saurayin ya nemi ta aure shi a bainar jama'a.
Wani matashi dan Najeriya ya nemi auren masoyiyarsa a filin gangamin neman a kawo karshen rundunar SARS wadanda ake zargi da tozarta matasa a fadin kasar nan.
Tsohon ministan harkokin sufurin sama, Femi Fani Kayode (FFK), ya musanta jita-jitar da ake yadawa a kan cewa yana shirin sake aure duk da har yanzu da sauran
Bashir Ahmad ya bayyana cewa shi da abokansa sun dauki hoto gaban jirgin shugaban kasar ne a lokacin da suka ziyarci wakilan shugaban kasa Muhammadu Buhari.
A gobe Juma'a, 25 ga watan Satumba, za a daura auren mai ba shugaban kasa Muhammadu Buhari shawara na musamman a dandalin zumunta, Bashir Ahmad a jihar Katsina.
Hotunan Aure
Samu kari