Gwamnan Jihar Katsina

PDP ta yiwa gwamna Masari ta'aziyar rashin shakikinsa
PDP ta yiwa gwamna Masari ta'aziyar rashin shakikinsa
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

A wata ganawa da ya yi da jaridar The Nation, Alhaji Sani, ya ce, mutuwar Alhaji Suleiman ta girgiza jam'iyyar PDP a jihar. "Munji ciwon rashin dattijo a jihar Katsina. Ya mutu a daidai lokacin da ake bukatar aiyukan dattako irin