Gwamnan Jihar Katsina
Fitaccen ‘Dan Majalisar nan watau Shehu Sani ya kan yi amfani da shafin sa ne na Tuwita ya tofa albarkacin bakin sa kan lamarin kasar. Sanatan yayi magana game dawo da darashin tarihi da aka yi domin ‘Dalibai su amfana.
A wata ganawa da ya yi da jaridar The Nation, Alhaji Sani, ya ce, mutuwar Alhaji Suleiman ta girgiza jam'iyyar PDP a jihar. "Munji ciwon rashin dattijo a jihar Katsina. Ya mutu a daidai lokacin da ake bukatar aiyukan dattako irin
Mohammed Wakili, kwamishinan 'yan sanda a jihar, ya sanar da hakan yayin taro da manema labarai a jihar, yau, Laraba. Ya ce hukumar ta mayar da hankali wajen kwato makaman ne biyo bayan umarnin da Sifeton 'yan sanda na kasa, Ibrah
Wata sabuwa inji yan caca, wasu miyagu masu garkuwa da mutane dauke da muggan makamai sun yi shigar burtu, inda suka sanya kayan mata, suka afka cikin wani gida, suka yi awon gaba da wasu iyaye mata guda biyu a jihar Katsina.
Hakazalika an samu wata hazikar data yi fice a nata fannin hadda da Tafsiri daga jihar Borno Malama Amina Aliyu, wanda ta samu kyautukan da suka hada da kujerar Makkah, Mota, N500,000, Jadduma, na’urar karanta Qur’ani da Kwamfuta.
Shugaban kungiyar bijilanti a jihar, Alhaji Abba Mainayara, ya sanar da hakan a ganawar sa da kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN). Tun shekarar 2009, kungiyar Boko Haram take aiyukan ta'addanci da ya yi sanadiyar dubban muta
Wannan lamari dai ban cike da darasa ya faru ne a garin Rano dake jihar Kano, yayin da Ganduje ya kai ma tsohon kakakin majalisa kuma Turakin Rano Alhaji Kabiru Rurum a gidans, kwatsam sai ga wani yaro mai larurar ya tunkaro kujer
Duk da kashe kashe shugaban ‘yan ta’aadan jihar Zamafara da ake yi kashe kashe bai tsaya ba a jihar, an yi jana'izar gawarwakin da 'yan bindiga suka afkawa a ranar Lahadi a garin Bingi a karamar Hukumar Maru dake jihar Zamfara.
MURIC tayi kaca-kaca da Gwamnatin Buhari kan batun Almajiranci. Kungiyar tace ya kamata Gwamnatin nan ta kawo karshen Almajiranci in ana so Boko Haram ya zama tarihi a Najeriya. Ko shin Shugaba Buhari zai kawo karshen bara?
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari