Gwamnan Jihar Katsina
Za ku ji labari cewa Shugaba Buhari ya gana da wasu manyan Gwamnonin APC jiya; Gwamna Ibikunle Amosun da kuma Rotimi Akeredolu na Jihar Ondo. Hakan na zuwa ne bayan Buhari ya zauna da Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
Babban Kotun Tarayya da ke Birnin Tarayya Abuja ta sa rana domin zama tsakanin Hukumar INEC da Jam’iyyar APC inda aka shari’a game da zabukan da APC tayi a Jihar Katsina kwanakin bayan Alhaji Garba Sani Dankani ya tafi Kotu.
Mun kawo ayyukan da Gwamnatin Shugaba Buhari tayi a Jihar Katsina. Za a gina Jami’a da Makarantu da manyan hanyoyi a inda Shugaban kasa ya fito. Kuma Gwamnatin Tarayya ta amince a saki makudan kudi saboda wani aikin ruwa.
Buhari zai kammala aikin da ya gagari Najeriya tun 1992. A makon nan ne Gwamnatin Tarayya ta amince a saki makudan Biliyoyin kudi saboda karasa aikin ruwan zobe da ya tsaya cak a Jihar Katsina tun lokacin mulkin IBB.
Tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shehu Shema ya bukaci kotun daukaka kara da ke zamanta a Kaduna ta soke hukuncin da babban kotun tarayya da ke Katsina da yanke a ranar 23 na watan Afrilun 2018 na bawa EFCC ikon cigaba da tuh
Lauyan hukumar ICPC, Mista Henry Emore, ya shaidawa kotun cewar Masari ya karbi cin hancin miliyan N50m a ranar 27 ga watan Nuwamba na shekarar 2014 daga hannun wani kamfani, Hamshakin Ventures Ltd, amadadin wasu ‘yan majalisar wa
Za ku ji cewa manyan 'Yan siyasa fiye da 10 sun fara harin kujerar Gwamnan Borno a APC daga ciki har da Ministan Buhari da ‘Yan Majalisu. 'Yan takarar sun hada da Mustapha Shehuri da Sanata Abubakar Kyari da Sanata Bakaka Garbai.
Jam'iyyar adawa ta PDP tana kallubalantar soke shugabanin kananan hukumomi da gwamna Aminu Masari ya yi a jihar Katsina. A yau Talata, PDP ta shigar da kara a kotun koli inda take bukatar kotun ta soke kwamitin rikon kwarya da gwa
Mun samo daga Daily Trust cewa hukumar 'yan sanda reshen jihar Katsina ta damke wata budurwa, Zinatu Abubakar mai shakaru 19 da tayi yunkurin sace babur din wani matashi bayan ta dirka masa kwayoyi. Sanarwar da jami'in hulda da ja
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari