Gwamnan Jihar Katsina
Gwamnan jahar Katsina, Aminu Bello Masari ya garkame karamar hukumar Safana babu shiga babu fita sakamakon samun bullar annobar Coronavirus a garin........
Wani Jagoran APC ya ayyana wani Bakatsine a matsayin wanda ya fi dacewa ya zama Magajin Abba Kyari da ya rasu. Cif N. Kpodoh ya roki Buhari ya nada mutumin nan.
A jiya ne Gwamnatin Kano ta maidawa Jihar Jigawa da Katsina ‘Ya ‘yanta da ke Almajiranci. Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ya karbi ‘yan ainihin jihar Jigawa.
Kwamitin agajin gaggawa kan COVID-19 a jahar Katsina, ya ce ta fadada naira miliyan 24.6 wajen yiwa masallatai da cocina feshi da kuma samar da kayan tsafta.
Kungiyar Gwamnonin Najeriya sun fitar da jawabi game da mutuwar Abba Kyari domin ta’aziyyarsu. Mutuwar Hadimin Shugaban kasa ya tada hankalin Gwamnonin Jihohin.
Ana tsammanin mutane masu yawa sun rassa rayukansu sakamakon harin da ‘yan bindiga suka kaiwa kananan hukumomi 3 a jihar Katsina. Kananan hukumomin suna hada d
Kwamishinan yada labarai a jihar Katsina, Mohammed Serika, ne ya sanar da hakan yayin da ya ke magana da manema labarai ranar Laraba. Ya bayyana cewa sun yanke
Wasu gungun yan bindiga dadi sun kaddamar da mummunan hare hare a karshen makon da ta gabata a kauyen Sabon Layin Galadima dake cikin karamar hukumar Faskari ta
Gwamnatin jihar Katsina ta bayar da umarnin rufe karamar hukumar Daura; ba shiga, ba fita, bayan an tabbatar da samun mutane uku da suke dauke da kwayar cutar c
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari