Gwamnan Jihar Katsina
Ya kara da cewa gwamnati ta cika alkawuran da ta dauka a yarjejeniyar da aka kulla; ta soke 'yan sa kai, ta budewa makiyaya hanyoyin bi da shanunsu da kuma sama
Rayuka 15 ne suka salwanta a kananan hukumomin Faskari da Sabuwa a wani mummunan harin da 'yan bindiga suka kai yankin ranar Alhamis. 'Yan bindigar sun kai hari
Bayan zagayensa, DIG Alli ya tsaya a sansanin NYSC inda aka sauke dakarun na musamman a Katsina, inda ya nemi su gudanar da aikinsu cikin nuna kwarewa da kima.
Za ku ji cewa gwamnatin shugaba Buhari ta nada sabon Shugaban Jami’ar da ke Jihar Shugaban kasa. Farfesa Armaya’u Hamisu Bichi ne ya zama Shugaban Jami’ar FUDMA
Mai Garin Batsari a Katsina ya ce babu banbanci tsakanin cutar COVID-19 da ‘Yan ta’adda. Ya ce COVID-19 ba ta kashe su ba, amma ‘Yan bindiga sun kashe daruruwa.
Sakataren gwamnatin jihar Katsina (SSG), Mustapha Inuwa, ne ya sanar da hakan a cikin wani jawabi da ya fitar ranar Asabar. Ya bayyana cewa gwamnati ta yanke s
Mutum daya ya rasa ransa a yammacin Alhamis a garin Yankara da ke karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina bayan harin da 'yan bindiga suka kai gidaje da dama a
A ranar Laraba ne wasu 'yan bindiga dauke da mugayen makamai suka kai wani hari a kauyukan Daudawa da Angwan Baki a karamar hukumar Faskari, inda suka sace muta
Mataimakin kakakin majalisar jihar Katsina, Shehu Tafoki ya samu damar yi wa zauren majalisa jawabi amma sai ya fashe da kuka a kan rashin tsaron da ya addabi
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari