Gwamnan Jihar Katsina
Gobarar ta tashi a ofishin FIRS da ke kallon filin wasa na Muhammadu Dikko da misalain karfe 12:08 na ranar Litinin, kamar yadda jaridar 'The Nation' ta rawaito
Hakimin Batsari ya ce akwai daruruwan mata da aka bari da marayu sakamakon hare-haren 'yan bindiga da suka kashe mazajensu a cikin ‘yan watannin bayan nan.
Yayayinda yankin arewa musamman jihar Katsina ke fama da hare-haren yan bindiga, Hakimin Batsari kuma Sarkin Ruman Katsina, Alhaji Mohammed Muazu, ya koka kai.
Kamar yadda rahoto daga kauyen 'yar Gamji na karamar hukumar Batsari ta jihar Katsina ya bayyana, wasu 'yan bindiga 200 dauke da miyagun makamai sun kai hari.
Sakataren Gwamnatin Katsina ya yi wa Mahdi Shehu raddi bayan bayyanar Mahadi da aka ji. Sakataren gwamnatin jihar ya maida martani a safiyar yau ranar Litinin.
Jaridar Daily ta ruwaito rayukan mutane da dama sun salwanta a wani sabon hari da 'yan bindiga suka kai wasu kauyuka a karamar hukumar Matazu ta jihar Katsina.
Kazalika, Buratai ya yi watsi da batun zargin cewa rundunar soji ta gaza magance aiyukan ta'addanci, ya bayyana cewa rununar soji ta na iya bakin kokarinta
Shugaban rundunar sojin Najeriya, Laftanal janar Tukur Yusuf Buratai, a ranar Litinin, 29 ga watan Yuni ya sanar da komawarsa kacokan zuwa jihar Katsina bayan.
Hedkwatar tsaro ta kasa ta ce rundunar Operation Hadarin Daji ta ragargaza sansanin 'yan bindiga tare da halaka wasu har lahira a dajin Katsina da ke kudanci.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari