Gwamnan Jihar Katsina
Rundunar 'yan sandan jiihar Katsina a yammacin Alhamis sun cafke 'yan bindiga fiye da 50 tare da kwato shanun sata 220 a kokarinsu na ganin karshen ta'addanci.
Jama'a mazauna kauyen Sabon Garin Nasarawa da ke karamar hukumar Danmusa ta jihar Katsina sun zama jajirtattu, bayan zagewa da suka yi suka tunkari yan bindiga.
Kimanin mutum 2,027 ne suka koma kauyukansu guda hudu a karamar hukumar Jibya dake jihar Katsina. Mutanen dai an tilasta su suka bar gidajensu sakamakon harin..
Wasu da ake zargin 'yan bindiga ne sun yi garkuwa da shugaban jam'iyyar APC na gundumar Dantankari da ke karamar hukumar Dandume ta jihar Katsina ranar Alhamis.
Rundunar sojin Najeriya ta ce ta halaka wasu mutum uku da take zargin 'yan bindiga ne kuma ta ragargaza sansaninsu 12 da ke kauyen Yobe Baranda da ke Batsari.
A jiya ne mu ka ji cewa mujallar Tell ta ba Farfesa Babagana Zulum kyautar Gwamnan shekara. Gwamna Zulum ya samu kyautar Gwamnan Gwamnoni a Najeriya na bana.
Shugaban kasa ya yi duk mai yiyuwa don dai daita lamura a shiyyar, a cewarsa, yana mai nuni da cewa rundunar soji ne suka gaza amfani da kokarin shugaban kasar
Sanata Kabir Barkiya, sanata mai wakiltar mazabar Katsina ta tsakiya, ya bayyana cewa nan babu dadewa za a nemi 'yan bindigar daji da suka addabi jihar Katsina.
Jiya ne ‘Yan bindiga su ka sa Malamai da Bayin Allah sun yi na kare a Jami’ar Katsina. Malaman Jami’a sun bar harabar Makaranta saboda tsoron harin Miyagu.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari