Gwamnan Jihar Katsina
Marigayin ya rasu na asibitin Koyarwa ta Jami'ar Ahmadu Bello dake Zaria. Jihar Katsina na daya daga cikin jihohin da ke fama da hare-haren 'yan bindiga a kasar
Gwamna Bello Masari ya bayyana cewa mafi akasarin yan bindiga su kan je su haddasa tashin hankali a jihar Katsina sannan su koma mabuyarsu a jihar Zamfara.
Asusun VAT da sauran haraji sun yi kasa kadan a watan da ya wuce. Idan aka kamanta da abin da aka raba a watan Agusta, za a ga cewa an samu raguwar N200bn.
NNN ta rahoto cewa za a tallafawa Manoma a Katsina da iri, takin zamani da kayan aiki. Manoman jihar Katsina za su samu tallafi musamman a harkar noman alkama.
'Yan bindiga sun kashe jami'in hukumar yaki da masu fasakwabri wato kwastam yayin da ya ke bakin aikinsa a kauyen Dan Arau da ke babban titin Katsina/Jibya.ha
'Yan bindiga da ake zargin Fulani ne sun kai hari wasu yankuna biyu da ke karamar hukumar Batsari ta jihar Katsina, kamar yadda Katsina Post ta wallafa hakan.
‘Yan Katsina sun fita zanga-zanga sakamakon kashe, sai dai kuma dakarun ‘Yan Sandan sun bindige mutane, har ta kai an kashe wani cikin masu zanga-zangar jiya.
Wasu fusatattun matasa sun sake gudanar da zanga-zangar nuna fushinsu a kan yadda har yanzu 'yan bindiga ke cigaba da kai musu hare-hare tare da halaka mutane
‘Yan bindiga sun shiga Katsina a makon nan, sun yi gaba da ‘Yaruwar wata babba a Gwamnatin Tarayya. ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da mutane a Faskari da Dandume.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari