Gwamnan Jihar Katsina
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina, ya ba shawarar cewa ayyana dokar ta-baci ba za ta kawo karshen matsalolin tsaro da ake fuskanta a kasar nan ba.
Rundunar yan sandan jihar Katsina sun samu nasarar cafke wasu yan damafar guda uku masu damfarar mutane d sun cewa su aljanu ne, ka basu ko su kashe wani naka.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bada umarnin buɗe makarantun kwana guda huɗu dake faɗin jihar daga ranar 28 ga watan Maris ɗin da muke ciki, 2021
Ƙungiyar gwamnonin ƙasar nan ƙarƙashin jagorancin gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi ta bayyana ranar laraba 10 ga watan marisa a matsayin randa za'ayi musu
Gwamnatin jihar Katsina ta hannun kwamishinan ilimi, Badamosi, ta umurci makarantun kwana guda hudu a jihat da su sake budewa a ranar Talata, 2 ga watan Maris.
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kai hari yankin karamar hukumar Faskari a jihar Katsina inda suka yi awon gaba da mata guda goma sha uku zuwa cikin jeji.
Shugaban ’yan bindigar da suka sace daliban makarantar Kankara a Jihar Katsina, Awwalu Daudawa ya ce sun yi hakan ne don nunawa Gwamna Aminu Masari iyakarsa.
A kalla mutane 13 ne suka riga mu gidan gaskiya kuma wasu da dama sun jikkata a daren ranar Laraba yayin da wani babban mota da ke hanyarsa ta zuwa Legas ya yi
Gwamnatin Tarayya ta zabi Mata 6, 000 da za a ba tallafi a Jihar Katsina. Sadiya Umar Farouk ta ce za a rabawa Mata 160, 000 a Jihohi 36 a dalilin COVID-19.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari