Gwamnan Jihar Katsina
Wasu 'yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kwashe dalibai daga makarantar islamiya a garin Mahuta da ke karamar hukumar Dandume ta Katsina.
Iyayen daliban GSSS Kankara na jihar Kaduna sun hadu da yaransu. An sace yaran ne a ranar 11 ga watan Disamba, kuma an sako su a daren Alhamis. The Cable tace.
Daliban GSSS Kankara na jihar Katsina da 'yan bindiga suka kama sun iso gidan gwamnati. Jami'an tsaro ne suka yi musu iso har cikin gidan gwamnatin jihar Katsin
Dazu ake rika rade-radin cewa gwamnatim Muhammadu Buhari ta cika alkawarin ceto ‘Yan makarantar da aka sace, mun gano cewa sam babu gaskiya a wannan rahoto.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari yace ana tattaunawa da 'yan bindigan da suka sace daliban GSSS Kankara ta Kungiyar masu kiwon shanu ta Miyetti Allah.
Mambobin CNG sun yi wa jihar Katsina dirar mikiya don fara zanga-zangar lumana ga hukumomi a kan rashin ceto daruruwan daliban GSSS Kankara, jihar Katsina.
Satar daruruwan daliban Kankara na jihar Katsina ya janyo alamomin tambaya akan matsalar tsaro, wanda hakan ya rikita tunanin iyaye da dama, Daily Trust ta ce.
Wani kwararre a fannin tsaro, Dr Ona Ekhomu, ya bukaci gwamna Aminu Bello Masari na Jihar Katsina da ya shige gaba, ya zama jagora, wajen ceto ɗaliban da kungiy
Iyayen daliban GSSS Kankara da ke jihar Katsina, wadanda aka sace sun taru sun yi makil a harabar makarantar suna jiran komawar yaransu kamar yadda gwamnati.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari