Jihar Gombe
Za ku ji abin da ya sa Sarakuna su ka nemi Goje da Ndume su janyewa Lawan. Masu sarauta a kasar Bade su na so a marawa Sanata Ahmad Lawan baya a zaben Majalisa. Wannan ya sa takarar Sanata Ahmad Lawan tayi karfi.
. Za ku ji abin da Buhari ya fada bayan rikici ya nemi kaure a Jihar Gombe.Shugaban kasa Buhari yayi magana ne daga Birnin Landan inda ya aikowa Mutanen Najeriya ta’aziyya daga Ingila inda ya tafi hutawa.
Yanzun nan wata tankar mai ta fashe a jihar Gombe, inda ta yi sanadiyyar rasa rayukan sama da mutane goma, sannan ta kone motoci masu yawan gaske...
‘Yan takara da-dama sun yi wa Inuwa Yahaya mubaya’a a Gombe inda jam’iyyu 45 su ka hakura sun bar wa Jam’iyyar APC. Jam’iyyun sun cin ma matsaya game da wanda za a zaba Gwamna a Gombe ne jiya.
Legit.ng ta ruwaito zuwa yanzu an sanar da sakamakon zabe na kananan hukumomi guda tara cikin kananan hukumomin jahar guda goma sha daya, inda a yanzu Buhari ke jan gora a kananan hukumomi guda bakwai, Atiku kuma yana da biyu.
A yau Juma'a shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kyakkyawar huduba ta kiran al'ummar Najeriya bisa ga turba da kuma tafarki na tabbatar da zaman lafiya kasancewar hakan na daya daga cikin ababe da za su tabbatar da ci gaban kasa.
Yansandan jahar Gombe sun kama wani jami’in Soja mai suna Ojobo Sunday, karamin Soja dake aiki da runduna ta 301 dake garin Gombe da laifin aikata fashi da makami. Sojan ya dauki dan achaba mai suna Abubakar Garba akan ya kaishi k
Mai martaba Sarkin Gombe, Alhaji Abubakar Shehu Abubakar na Uku ya yi wani babban hubbasa wajen cigaban fannin kiwon lafiya a jahar Gombe, inda ya gina ma talakawansa wani katafaren Asibiti, kamar yadda wani ma’abocin Facebook, Ha
Sanannen abu ne a kusan kowanni kabila ko addini cewa aure muhimmin abu ne, kuma ita cikar kamalar mutum mace ko namiji, hakan ta sanya aure ya fi zama cancanta ga shuwagabanni, don haka zaka ga da zarar wani ya samu mukami sai ya
Jihar Gombe
Samu kari