Jihar Gombe
Mai marataba sarkin Gombe, Alhaji Abubakar Shehu III, ya aike da tawaga ga gwamna Inuwa Yahaya, domin sanar da shi naɗin sarautar Ɗan Maje da masaurata ta masa.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Gombe, tare da wasu manyan jiga-jigan jam'iyyar APC a Gombe, sun fice daga jam'iyya mai mulki, sun koma jam'iyyar hamayya PDP.
Jami'an tsaro a jihar Gombe sun yi nasarar kame wasu ma'aikatan asibiti da suka karkatar da gidajen sauro sama da 5000 wadanda aka kawo don a rarrabawa talakawa
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya ce a dawo dashi hanya idan an ga ya kauce. Daily Trust ta ruwaito cewa, Gwamnan ya bayyana hakan ne a tattaunawa.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Yahaya ya mayar da martani kan yawan cin hanci da rashawa a Najeriya da yadda ya yi kamari sosai a cikin tsarin gudanarwar mu.
Wani matashi ya hau karfen sabis, inda ya bayyana cewa shi dai ba zai sauko ba har sai ya samu dauki daga jama'a. Ya bayyana bukatar cewa, dole a yi masa aure.
Sarkin musulmi ya bayyana cewa, 'yan Boko su ne matsalar Najeriya. Ya bukaci musulmi da kirista kowa ya koma ga littafin addininsa domin zama lafiya daram.
Annobar korona ta barke a sansanin bautar kasa ta jihar Gombe, inda mutane akalla 25 suka kamu kuma aka zarce dasu cibiyar killacewa a garin Kwadom na jihar.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya sha alwashin ɗaukar tsattsauran mataki kan duk wani 'dan siyasa duk matsayinsa matukar yana ta da hargitsi a jiharsa.
Jihar Gombe
Samu kari