Fittaciyar Jarumar Kannywood
Hadaddiyar Kungiyar Masu Shirya Finafinan Hausa, MOPPAN, Kabiru Maikaba ya ce nan ba da dade wa ba kungiya za ta kafa dokar hana masu shirya fina-finai yin fim din soyaya. A hirar da Maikaba ya yi da BBC a ranar Alhamis, ya koka k
Wani rikici da ya barke tsakanin matan Kannywood guda biyu Teema Makamashi da Fati Mohammed, inda suke rikici akan Sanatan jihar Kogi ta Yamma Sanata Dino Melaye. Rikicin ya samo asali ne lokacin da Teema Makamashi take...
Tsouwar fitacciyyar jarumar Kannywood, Mansura Isah tayi magana akan zamantakewar aure da kuma abunda yasa aurenta da mai gidanta, Sani Musa Danja yayi karko.
Jarumar Kannywood, Hadiza Aliyu Gabon ta karyata cewa rundunar 'yan sanda na jihar Kano ta kama ta saboda ta ki amsa gayyatar kotu. A hirar da Gabon tayi da Daily Trust a ranar Talata, ta ce babu gaskiya cikin labarin kuma wasu ne
Don haka muka kawo muku wasu daga cikin fitattun jarumai mata guda shida da suka yi suna a harkar Fim amma basu da mazaje, kamar yadda majiyar Legit.ng ta ruwaito,
Jaruman uku sune mutane ne farko da kamfanin ya dauka a matsayin wakilansa. A hirar da tayi da Premium Times, Booth ta ce "Na rattaba hannu a kan kwangiloli guda biyu a wannan shekarar, daya da Airtel sannan na biyun da Ajinomoto.
A wata hira da ya yi da manema labarai fitaccen jarumin fina-finan Hausan nan Adamu Zango ya bayyana cewa saura kiris ya rage da ya auri Nafisa Abdullahi da Fati Washa, kafin daga baya abubuwa suka sauya...
Mawakin Naziru Ahmad, wanda Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II, ya nada mukamin Sarkin Mawakan Kano, yayi wani shagube a shafinsa kan mutane masu yin kyauta kuma suje kafafen sada zumunta suna yadawa domin duniya ta...
Fitacciyar jarumar wasan kwaikwayo a masana'antar shirya fina-finan Hausa ta dandalin Kannywood Fati Washa, ta yi gagarumar bajinta ta shahara da dumbin masoya inda ta samu mabiya fiye da miliyan daya a shafin zauren sada zumunta.
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari