Yaki da ta'addanci a Najeriya
'Yan ta'adda sun sake kutsawa kauye a Sakkwato. 'Yan ta'adda ke yi wa Kachalla Haru da Chomo biyayya ne su ka kai harin. Har yanzu ana zaune a cikin fargaba.
Mutanen Zamfara sun bayyana takaicin halin da 'yan bindiga su ka jefa su. Sun fadi yadda aka sace sama da mutum 20 daga kauyen sannan sun ki karbar N3m na fansa.
Rundunar ƴan ssnda reshen jihar Tarabs ts tabbatar da faruwar hare-haren ƴan bindiga biyu a yankin Jalingo, an kashe wsta yar kasuwa da limamin coci.
Bama bamai sun tashi a jihar Zamfara. Wannan ne karo na 3 da bam ke tashi a jihar. Ana zargin yan ta'adda sun dasa su a kan titunna 3 a jihar a cikin makon guda.
Wani matashin mai tsaron gona ya yi karfin hali. Sule Gende ya hada kai da abokansa don a sace shi. Ya nemi a biyasu miliyoyin Naira a matsayin fansa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya yi zargin cewa akwai mutanen da ba su son rikicin Boko Haram da ya addabi Arewa maso Gabas, ya kare.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan da ke tayar da kayar baya. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda guda 135 a cikin sati daya a sassan kasar nan.
Dakarun rundunar sojin Operation Haɗin Kai tare da haɗin guiwar ƴan banga sun hallaka kwamandan Boko Haram, Abu Shekau da wasu ƴan ta'adda 4 a Yobe.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya ce gwamnatinsa ta yi doguwar tattaunawa da ƴan bindiga kafin su tuba su ajiye makamansu a yankin Birnin Gwari.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari