Yaki da ta'addanci a Najeriya
Kungiyar tayar da kayar baya ta IPOB ta bayyana cewa kalaman Sheikh Ahmed Gumi wani yunkuri ne na kawo karuwar ayyukan ta'addanci a shiyyar Kudu maso Gabas.
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya bayyana cewa dole ce ya sa ya yi sulhu da 'yan ta'adda da su ka addabi mazauna kananan hukumomi daban-daban na jihar.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar sheke wani hatsabibin kwamandan 'yan ta'adda. Sojojin sun kuma cafke barayin man fetur tare da ceto wasu mutane.
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa jama'a su yi taka tsan-tsan da wuraren da ake taruwa, saboda an samu rahoton wasu bata gari za su kai hari.
Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci sojoji su mamaye dazuka don murkushe 'yan bindiga, yayin da ya ziyarci Gwamna Bago don jajanta masa kan iftila'in Neja.
Rahoto ya nuna cewa ‘yan bindiga sun kashe mutane takwas a harin da suka kai jihar Benue tare da raunata wasu da dama.Yankin Tombo ya jima yana fama da rashin tsaro.
Tantirin shugaban 'yan bindiga, Dogo Gide, ya fafata da mayakan Boko Haram da ke biyayya ga Sadiku. Fadan da aka gwabza ya yi sanadiyyar hallaka 'yan ta'adda.
Lauyoyin sun hana zaman kotu a jihar Imo bayan kisan abokin aikinsu, wani fitaccen lauya a garinsu ranar Laraba a jihar Imo, kungiyar NBA ta shirya taro.
Gwamna Radda ya bayyana cewa yana nan kan bakarsa ba gudu ba ja da baya, ba zai yi sulhu da ƴan bindiga ba amma idan sun yi tuba ta Allah da Annabi zai agaza masu.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari