Yaki da ta'addanci a Najeriya
Yayin da ake fama da ta'addanci a Katsina, mazauna karamar hukumar Baure sun nemi a dakatar da mai sarautar yankinsu, Iliya Mantau, bisa zargin hannu da sace mutane.
Gwamnatin jihar Edo karkashin jagorancin Gwamna Monday Okpebholo ya rusa wani gida da wasu masu garkuwa suke amfani da shi a Benin City, ta kama miyagun.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da sake kama wanda ake zargi da hannu a kisan ɗan Majalisar Dokokin jihar Anambra, Justice Azuka bayan ya tsere a baya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama masu laifi daban daban. An kama gundun wasu 'yan kungiyar asiri da suke hada bindigogi da satar kayan wutar lantarki a jihar.
A wannan labarin, za ku ji cewa fargaba ta karu a Borno bayan Boko Haram da ISWAP sun kai hare-hare sansanonin soji hudu, sun kashe sojoji da kwace motocin yaki.
A wannan labarin, za ku ji cewa kwacen waya da hare-haren 'yan daba suna neman wurin zama a Kano, kuma jama'a sun bayyana irin fargabar da suke ciki.
Rahotanni sun nuna cewa ƴan ta'addan ISWAP sun sake kai hari sansanin sojojin Najeriya a jihar Borno, gwarazan sojoji 5 sun rasa rayukansu, an jikkata 6.
'Yan bindiga sun kashe bakwai a Benue (Gwer ta Yamma da Buruku). An takaita zirga-zirga a Gwer ta Yamma yayin da wawan wadanda aka kashe a jihar ya kai 166.
Ma’aikata biyu na hukumar ilimi sun mutu sakamakon fashewar bam a hanyar Damboa–Maiduguri. Lamarin ya faru ne a jihar Borno, inda hare-haren IED ke ƙaruwa.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari