Yaki da ta'addanci a Najeriya
Sufeton 'yan sanda IGP Kayode ya ziyarci wajen da ake kera makamai a Najeriya. Hakan na zuwa ne yayin da Bola Tinubu ya hana shigo da kayan da ake yi a Najeriya.
Rundunar 'yan sa kai ta CJTF ta kwato bidigar harbo jirgin sama a jihar Borno wajen 'yan ta'addan ISWAP. An kashe 'yan ta'addan uku tare da kwato baburansu a Gwoza.
Gwamnan Bauchi ya damu kan yadda 'yan bindiga suka dawo dajin Alkaleri, inda ya nemi sojoji su kawo karshen lamarin. Gwamnan ya yi Allah wadai da kisan 'yan banga.
Hon. Ahmed Jaha ya ce Boko Haram na amfani da jiragen sama masu sarrafa kansu a Borno. Ya ce sun fi sojoji kayan yaki na zamani. Gagdi ya ce an ƙwace tankoki 40.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Bayelsa ta tabbatar da kama ɗaya daga cikin waɗanda ake zargi da kisan surukin gwamna Douye Diri tare da wasu manyan mutane 2.
Boko Haram sun kai hari sansanin sojoji a Buni Yadi, jihar Yobe, inda suka kashe sojoji hudu, suka lalata makamai, motocin yaki da bindigogin rundunar.
Mafarauta da dama sun fada tarkon 'yan ta’addan Lakurawa a dajin Tangaza, inda ake fargabar 13 sun mutu. Sojoji sun dakile wani harin, amma an lalata turken MTN.
Sababbin hare-haren mabiya Bello Turji sun tilasta wa mazauna kauyuka 20 a Sakkwato yin hijira, yayin da matsalar tsaro ke ƙara ta'azzara a yankin.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce Najeriya ba za ta saduda, ta sunkuyawa masu yunkurin tayar da hankali ba, ya ce gwamnatinsa na inganta walwar sojoji.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari