Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rundunar yan sandan jihar Gombe ta bayyana cewa an samu babbar barazana a kan barazanar tsaro, wanda ya sa aka ɗauki matakan da za a dakile barazanar.
Majalisar dokokin jihar Neja ta cimma matsaya kan hanyoyin da ya kamata a bi wajen kawo karshen ayyukan ƴan bindiga da suka zafafa hare-hare a wasu yankuna.
Maajalisar dokokin Kano ta ba gwamna Abba Kabir Yusuf damar kafa hukumar tsaro mallakin jiha, an kuma bayyana tsarin da za a gudanar da sabuwar hukumar.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya godewa Allah kan ni'imar da ya yi masa inda ya ce da yawa daga cikin abokan karatunsa sun riga mu gidan gaskiya.
Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana yadda ya kawo sauyi a ɓangarorin tsaro da kuma ta'addanci yayin da yake mulkin Najeriya tun daga 2015.
Rundunar 'yan sandan jihar Imo ta kama mutane 3 dauke da kokon kan dan Adam domin yin tsafi. Mutanen sun ce wani ne ya ba su wanda an bazama nemansa.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun shiga garuruwa biyu a yankin ƙaramar hukumar Kauru ta jihar Kaduna, sun kashe mutane 2 sun yi awon gaba da wasu biyar ranar Litinin.
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa an yi nasarar damke wasu mutane, daga ciki har da dan kasar waje da ake zargi da shirin kai hari jihar Kano.
Hedkwatar sojoji ta ƙasa watau DHQ ta ce, dakarunta sun samu gagarumar nasara a yaƙi da yan ta'adda a watan farko na 2025, sun kashe sama da 350.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari