Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Kamfanin takin Dangote ya burge al'ummar Ijebu-Leggi da ke jihar Legas da katafaren ginin makaranta na zamani da ya yi musu. Al'ummar sun nuna jin dadinsu.
Kungiyar ta NAAT na kokarin shiga yajin aiki a sakamakon rashin samun yadda suke so daga ASUU dangane da kudin da aka sake musu biyo bayan dogon yajin aiki.
A taron jiya, an amince gwamnatin Tarayya za ta kashe N8bn a gyaran manyan titunan da su ka lalace. FEC ta ce za a gyara tituna da su ka dagargaje a Jihohi 10.
NAAT ta ja kunnen gwamnatin tarayya a kan rashin amincewa da salon biyan albashi da ASUU ta gabatar na UTAS. Ta ce kada gwamnati ta yarda wata kungiya juya ta.
Karamin ministan ilimi Najeriya ya sanar da batun shirye-shiryen dawowa makarantu da ma’aikatarsa ke yi, koda dai bai bayar da takamaiman rana ba yace zaa bude.
Gwamnatin tarayya ta aminta da gina sabbin kwalejin kimiyya da fasaha a jihohi 16 na kasar nan. Ministan ilimi, Mallam Adamu Adamu ne ya bayyana hakan a ranar Alhamis yayin jawabinsa a taro na 64 na kungiyar ilimi ta kasa da...
Farfesa Abiodun Ogunyemi, shugaban kungiyar ASUU kuma tsohon farfesa a jami'ar Nnamdi Azikiwe(Unizik), Awka, a jihar Anambra, da Farfesa Ikenna Onyido sunce wasu jami'oin Najeriya basu kai yadda ake kuranta su ba
Majiyar Legit.ng ta ruwaito kungiyar tana cewa dama fa ba wai ta janye yajin aikin na dindindin bane haknan, sai data shimfida sharadin cewa janyewar wucin gadi tayi, kamar yadda shugabanta, Biodun Ogunyemi ya bayyana.
NAIJ.com ta ruwaito haidimin Ministan akan kafafen watsa laabru, Israel Ibeleme yace tattaunarwa da ake gudanarwa a yanzu haka a Geneva, da kuma shawarwarin da za’a yanke a can, zasu taimaka matuka wajen ganin gidauniyar ta amfani
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari