Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta sanya hannu kan kafa sabon kamfanin siminti a jihar Kebbi. Kamfanin zai samar da aiki ga mutane 45,000 idan aka kammala shi a jihar.
Tsohuwar Ministar harkokin mata, Uju Kennedy Ohanenye ta na fuskantar tuhuma a kan kartatar da kudade, saba dokar sayo kayayyak i da almundahanar kudade.
Gwamnatin Najeriya ta ayyana Simon Ekpa da wasu mutum 15 a matsayin masu daukar nauyin ta’addanci tare da bukatar a rufe kadarorin da ke da alaka da su nan take.
Majalisar dattawan Najeriya ta ki sauraron rokon daya daga cikinsu, Sanata Abba Moro a kan yawan watannin da aka dakatar da Sanata Natasha Akpoti.
Kwamitin ladabtarwa a majalisar dattawa ya ce ba zai watsa zaman da za a yi domin sauraron koken Sanata Natasha da ta zargi Sanata Akpabio da neman lalata ba.
Wani rahoto ya bankado yadda manyan jami'an gwamnatin Amurka, daga ciki har da tsohon shugaban kasar, Joe Biden su ka taimaka wa Shugaban Binance a Najeriya.
Kungiyar Arewa Consultative Forum ta bayyana cewa matukar gwamnati ba za ta dauki matakin da ya dace a kan kisan direbobin Arewa ba, za a fuskanci barazanar tsaro.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya sanar da nada sababbin darektoci da aka dora wa alhakin kula da bangarori daban-daban da zummar kara habaka ayyukan bankin.
Gwamnatin Faransa ta jaddada aniyarta ta yaki da miyagun kwayoyi. Faransa za ta taimaka wa NDLEA wajen ba jami'anta horo da kwarewa a fannoni daban daban.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari