Zaben Shugaban kasan Najeriya
Watanni gabanin babban zaben shekarar 2023, kwamitin kamfen din shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Kanada ta yi kira ga masu zabe su y
Ladipo Johnson, mai magana da yawun jam'iyyar NNPP ya bayyana cewa, dan takarar shugaban kasan jam'iyyar na da dalilansa na kin amsa gayyatar dattawan Arewa.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Dr Rabiu Musa Kwankwaso ya zabi ranar 1 ga watan Nuwamban 2022, a matsayin ranar bayyana manufofinsa na shugabanci
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwai yace idan har Atiku Abubakar bai nemi afuwa ba, mutanensa ba za su zabe shi ba a takarar shugabancin kasa da yake yi a 2023
Wani matashi mai goyon bayan jam'iyya Labour Party, LP, wadanda ke yi kansu lakabi da 'Obidients' ya nuna goyon bayansa ga jam'iyyar ta wani hanya mai ban mamak
Cif Olisa Metuh, tsohon sakataren yada labaran jam'iyyar PDP ya bayyana yin murabus daga jam'iyyar baki daya domin ya dukufa a wasu lamurran na daban kuma.
Mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaɓen shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Ladipo Johnson, yace babu wata tattauna wa a ƙasa ta rushe kamfe ga wani daban.
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, LP, yana shan suka a soshiyal midiya saboda amsar da ya bada kan tambayar da aka masa game da ya
Kashim Shettima, ya sake wakiltan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu, a wajen taron da aka shiryawa masu neman takarar kujerar Buhari.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari