Zaben Shugaban kasan Najeriya
Abin da aka warewa domin tsofaffin shugabanni a kasafin kudin badi shi ne N13.80b. Tsofaffin shugabannin farar hula da na sojoji da mataimakansu za su ci fansho
Hon. Ibrahim Ebbo ya bada sanarwar ficewa daga APC a lokacin da ake kamfe. A jawabin da ya fitar, tsohon ‘dan majalisar yace ya canza sheka ne saboda ganin dama
Mun tattaro manyan alkawuran da ke kunshe cikin takardar manufofin ‘Dan takaran APC. Alkawura 10 da Bola Tinubu ya yi sun hada da inganta tattalin arzikin kasa.
A yau ne Juma'a 21 ga Oktoba dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ke kaddamar da manunofinsa na kamfen gabanin zaben 2023.
Rabaren Gideon Para-Mallam ba za iyi aiki da kwamitin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar APC mai mulki ba, ya yi wannan bayani a jawabin da ya fitar a yau.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya yi alkawarin yiwa hukumar 'yan sanda garambawul idan aka zabe shi a 2023 mai zuwa nan kusa.
Za a fahimci cewa a sabon jerin 'yan kamfe. akalla jiga-jigan jam’iyyar APC 4 aka cire daga ‘yan kwamitin yakin neman zaben Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a 2023
Mai martaba Suleiman Ashade ya nuna sai inda karfinsa ya kare wajen tallata APC. Basaraken ya fadawa jama’a a wajen wani taro Bola Tinubu ya kamata a zaba.
APC ta fadada kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na 2023. Mai girma Muhammadu Buhari wanda shi ne shugaban kwamitin, zai kaddamar da PCC a fadar Aso Villa
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari