Zaben Najeriya
A ranar Asabar, 9 ga watan Afrilu, babban limamin addinin kiristanci, Fasto Tunde Bakare, ya ayyana aniyarsa ta son takarar kujerar shugaban kasa a zaben 2023.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya ayyana ranar Litinin 11 ga Afrilu, 2022 a matsayin ranar hutun aiki domin baiwa ma’aikata da iyalansu damar zabe.
A yayin da wasu ke son haye madafun iko don zama gwamnoni kamar iyayensu, wasu kuwa hararo majalisar wakilai suke yi karkashin jam'iyyun siyasar mahaifan nasu.
Yahaya Bello, gwamnan Jihar Kogi ya ce zai tsayar da mace a karon farko ta zama mataimakiyarsa in har aka tsayar da shi takarar shugaban kasa a karkashin jam’iy
Yar takarar shugaban ƙasa yar kimanin shekara 38 a duniya, Khadijah Okunnu-Lamidi, ta shiga jam'iyyar SDP a hukumance, ta ce zata tabbatar ta yi nasara a zaɓe.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, ta kara tunawa jam'iyyun siyasa jadawalin sharudɗan da ya zama wajibi su yi biyayya akai, tace zata ɗauki mataki mai tsaur
Shugaban cocin Redeemed Christian Church of God, Fasto Enoch Adeboye, ya ce har yanzu bai sani ba ko za a yi babban zaben 2023 domin Allah bai sanar da shi ba.
Ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya shiga jerin ‘yan takaran shugaban kasa a zaben 2023 da ke karatowa bayan an kwashe watanni ana tsegunguma, Vanguard ta ruwait
Shugaban Kungiyar Kiristocin Nijeria, CAN, Rev. Samson Ayokunle, a jiya ya shawarci yan Nijeria musamman ma yan Kudancin Kasar da su fitar da Shugaban kasa kiri
Zaben Najeriya
Samu kari