Zaben Najeriya
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bukaci wadanda ya nada mukaman siyasa da ke da burin yin takara a babban zaben 2023 da su ajiye mukaman nasu.
Hukumar INEC dake da alhakim shiryawa da gudanar da zabuka a Najeriya ta ce ko kaɗan ba ta damu da yawan mutanen dake nuna sha'awar takarar shugaban ƙasa ba.
Sule Lamido, tsohon gwamnan jihar Jigawa, ya ce a yanzu da 'yan Najeriya na kallon jam'iyyar PDP a matsayin fata daya tilo a garesu duba da yanayin kasar..
Ministan Kwadago da Ayyuka, Sanata Chris Ngige, ya ce Ubangiji ya masa magana game da niyyarsa na takarar shugaban kasa kuma zai kaddamar da takarar ranar Talat
Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya bayyana wa’adin shugaban kasa Muhammadu Buhari karo na 2 a matsayin wata damar da ya bata na alkawarin da ya yi ga ‘yan Najeriya.
Mr Kola Abiola, babban dan wanda ake yi wa kallon ya lashe zaben shugaban kasa na June 12, marigayi Cif MKO Abiola ya shiga jam'iyyar Peoples Redemption Party,
Wani jigo na jam’iyyar APC, Gbenga Olawepo-Hashim ya shawarci ‘yan Najeriya akan zabinsu na shugaban kasa a shekarar 2023, inda ya ce su kiyayi zaben dan siyasa
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana irin halin da take ciki na ci gaba da tabbatar da an yi rajistar zabe. Ta ce kashi 45 na katunan zaben 'yan Najeriy
Gabanin zaben gwamnan jihar Osun da za'a yi ranar 16 ga Yuli, 2022, hukumar gudanar da zabe ta kasa mai zaman kanta watau INEC ta saki jerin wadanda zasu yi tak
Zaben Najeriya
Samu kari