Jihar Ebonyi
Gwamnan Jihar Ebonyi ya yi zazzaga, ya kori Hadiman da ke ba shi shawara. Wannan mataki da aka dauka zai fara aiki ne daga ranar 1 ga watan Agustan watan gobe.
Gwamnan ya ce gwamnati zata horas da malamai da dalibai kan matakan da zasu bi domin kare kawuwansu daga kamu da cutar Coronavirus kafin a bude makarantu, yana
Mun ji cewa wasu ‘Yan fashi sun aikowa bankuna takardar kawo hari a garin Ebonyi. Wannan karfin hali na ‘Yan fashi ya sa jami’an tsaro sun fara shiryawa harin.
Rundunar 'yan sandan jihar Ebonyi ta damke wani mutum sakamakon zarginsa da ake da kashe dan uwansa mai shekaru 20 ma suna Ebubechi Orogwu, rahotanni sun nuna.
Rahotannin sun bayyana mamacin ya fita gida ne a ranar Asabar da yamma, amma daga nan ba’a sake jin duriyarsa ba, har sai washe gari da aka tsinci gawarsa.
David Umahi ya dakatar da manyan Gwamnatinsa, ya zaftare albashin Sarakuna, ya sha alwashin korar Ma’aikata duk saboda sabawa dokar zaman gida a jihar Ebonyi.
Abin da ya sa Gwamnatin Ebonyi ba za ta garkame mutane ta hana su fita ba har ma ta ke shirin cire dokar hana acaba a ranar 1 ga watan Mayu shi ne babu cutar.
Masana da kwararru da dama sun yi bayani tare da bayar da shawara ga jama'a a kan yadda za su yi amfani tare da sarrafa takunkumin da su ka kammala amfani da su
Gwamnan jahar Ebonyi, David Umahi, ya bukaci jami’an kananan hukuma da su yi wa mazauna jahar da suka fito babu takunkumin fuska saboda corona dukan tsiya,.
Jihar Ebonyi
Samu kari