Hukumar DSS
Rahotanni sun kawo cewa hukumar DSS ta tsare dakataccen shugaban karamar hukumar Ijebu ta gabas, Wale Adedayo, kan zargin Gwamna Dapo Abiodun da wawure kudi.
Ana zargin jami'in Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) da soka wa wani dattijo mai suna Omoshola Oludele wuka a kwankwaso kan kudin wuta Naira dubu uku a Osun.
Hukumar ƴan sandan farin kaya (DSS) ta aike da muhimmin sako inda ta buƙaci gwamnonin ƙasar nan su mayar da hankali wajen yin rabon kayan tallafi ga talakawa.
Wanda ake tuhuma da laifi a kotu watau Mista Godwin Emefiele, ya amince ya sasanta da gwamnatin tarayya domin a yafe masa zargin da ke wuyansa na satar biliyoyi
Wasu 'yan uwan tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele da aka dakatar, sun sanar da janye ƙarar da suka shigar kan jami'an DSS da AGF.
Hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) ta kama Manajoji 2 da wasu ma'aikatan hukumar sufurin jiragen ƙasa bayan fitar bayanan sirrin sake kai hari kan jirgi.
Sanannen lauya mai rajin kare hakƙin ɗan Adam, ya yi kiran da a saki dakataccen shugaban hukumar EFCC daga ɗaurin da hukumar DSS ta yi masa a birni arayya Abuja
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yi fatali da karar da karar da babbar ma'aikaciyar CBN ta shigar akan hukumar yan sandan DSS.
Abbas Umar Masanawa ya samu kan shi a hannun DSS saboda binciken Godwin Emefiele. Tsohon Gwamnan babban bankin ne ya yi sanadiyyar ba Masanawa mukami a NSPMC.
Hukumar DSS
Samu kari