Hukumar DSS
Hukumar ƴan sandan farin kaya (DSS) ta yi bayanin cewa har yanzu shugaban ƴan aware na ƙungiyar IPOB, Nnamdi Kanu yana tsare, kawai likitoci ne suka duba shi.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi. Ya yi martani mai zafi kan taƙaddamar da jami'an DSS da na NCoS suka yi kotu kan Emefiele.
Ɗan takarar gwamnan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Kogi, Ahmed Ododo, ya amsa gayyatar da hukumar ƴan sandan farin kaya (DSS) ta yi masa.
Babbar kotun birnin tarayya Abuja mai zama a Maitama ta kori buƙatar da hukimar DSS ta shigar tana neman a bata damar ci gaba da tsare dakataccen gwamnan CBN.
Hukumar 'yan sandan farin kaya DSS ta ce bata ji daɗin abinda ya faru ba tsakanin jami'anta da na hukumar gidan yari a Kotu kan Emefiele, za ta yi bincike.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya caccaki jami'an tsaro na farin kaya (DSS) kan abinda ya faru tsakaninsu da jami'an Hukumar gidajen gyaran hali.
Hukumar ƴan sandan farin kaya (DSS) ta sake cafke dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, bisa zarginsa da ɗaukar nauyin ta'addanci.
Cakwakiyar da dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, ya samu kansa a ciki tana ɗauke da abubuwa guda biyar, da yakamata ku sani.
Jami'an hukumar tsaro DSS sun sake damƙe tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, inda suka yi awon gaba da shi bayan kammala zaman Kotu a Legas.
Hukumar DSS
Samu kari