Dandalin Kannywood
Mawakin Naziru Ahmad, wanda Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II, ya nada mukamin Sarkin Mawakan Kano, yayi wani shagube a shafinsa kan mutane masu yin kyauta kuma suje kafafen sada zumunta suna yadawa domin duniya ta...
A wata hira da manema labarai suka yi da fitaccen jarumin fina-finan Hausan nan wato Adam A Zango, ya bayyana cewa ya yi matukar mamaki kuma yaji kunya sosai da har Ali Nuhu, wanda ya dauka a matsayin abin koyi, yaya...
Allah yayi wa fitacciyar jarumar nan ta dandalin shirya fina-finan Hausa wato Kannywood, Hajiya Binta Kofar Soro rasuwa. Hajiya Binta, kamar yadda abokanan aikinta ke kiranta da shi, ta rasu ne a ranar Asabar, 4 watan Mayu.
Amal ta bayyana hakan ne ga manema labarai a wata hira da ta yi da su a cikin makonnan, ta yi maganar ne akan bidiyon da ya ke yawo a kafafen sada zumunta na zamani da ya ke nuna lokacin da Hadiza Gabon ta ke dukan ta...
Shahararren dan wasan Hausan nan Adam A. Zango, wanda aka fi sani da Prince Zango ya daga shirinsa na kara aure a karo na shida, har zuwa bayan sallah karama. A wata sanarwa da ya sanya a shafinsa na Instagram a ranar Talatar...
Haka zalika majiyar Legit.ng ta ruwaito Amal ta nemi kotun ta tilasta ma Hadiza Gabon ta biyata diyyar naira miliyan hamsin (N50,000,000) saboda bata mata suna da tace Hadizn tayi.
Fittacen jarumin Kannywood, Ali Nuhu ya yi karar Adam A Zango a kotu kan cewa kotu ta shiga tsakaninsa da Zango kuma ya daina ba ta masa suna kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Wannan na dauke ne cikin takardan kirar kara wanda A
A cikin 'yan kwanakin nan ne aka rika yada wani bidiyo a kafafen sada zumunta da ke nuna yadda jaruman Kannywood Hadiza Gabon ta rika shararawa jaruma Amina Amal mari tare da tsangwaman ta a daki tana mata tambaya a kan wani tes d
Fitaccen jarumin masana'antar shirya wasan fina-finan Hausa (Kannywood), Adam Zango, ya ja layi tsakaninsa da masu zagi ko cin mutuncin mahaifiiyar sa da ke ciki ko wajen masana'antar Kannywood, kamar yadda kamfanin dillancin laba
Dandalin Kannywood
Samu kari