Dandalin Kannywood
Jarumar Kannywood, Hadiza Aliyu Gabon ta karyata cewa rundunar 'yan sanda na jihar Kano ta kama ta saboda ta ki amsa gayyatar kotu. A hirar da Gabon tayi da Daily Trust a ranar Talata, ta ce babu gaskiya cikin labarin kuma wasu ne
Don haka muka kawo muku wasu daga cikin fitattun jarumai mata guda shida da suka yi suna a harkar Fim amma basu da mazaje, kamar yadda majiyar Legit.ng ta ruwaito,
Fitaccen jarumin nan dandalin shirya finafinan Hausa kuma mazunin garin Jos, Bello Mohammed Bello wanda aka fi sani da General BMB ya caccaki manyan yan Kannywood akan wariya da suka nuna wa abokan sana’arsu na Jos.
Jaruman uku sune mutane ne farko da kamfanin ya dauka a matsayin wakilansa. A hirar da tayi da Premium Times, Booth ta ce "Na rattaba hannu a kan kwangiloli guda biyu a wannan shekarar, daya da Airtel sannan na biyun da Ajinomoto.
A wata hira da ya yi da manema labarai fitaccen jarumin fina-finan Hausan nan Adamu Zango ya bayyana cewa saura kiris ya rage da ya auri Nafisa Abdullahi da Fati Washa, kafin daga baya abubuwa suka sauya...
Fitaccen jarumin nan na dandalin shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Adam A Zango wanda aka fi sani da Prince Zango ya bayyana dalilin da ya sa yake yawan auran mata kuma daga bisani ya rabu da su.
Mawakin Naziru Ahmad, wanda Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II, ya nada mukamin Sarkin Mawakan Kano, yayi wani shagube a shafinsa kan mutane masu yin kyauta kuma suje kafafen sada zumunta suna yadawa domin duniya ta...
A wata hira da manema labarai suka yi da fitaccen jarumin fina-finan Hausan nan wato Adam A Zango, ya bayyana cewa ya yi matukar mamaki kuma yaji kunya sosai da har Ali Nuhu, wanda ya dauka a matsayin abin koyi, yaya...
Allah yayi wa fitacciyar jarumar nan ta dandalin shirya fina-finan Hausa wato Kannywood, Hajiya Binta Kofar Soro rasuwa. Hajiya Binta, kamar yadda abokanan aikinta ke kiranta da shi, ta rasu ne a ranar Asabar, 4 watan Mayu.
Dandalin Kannywood
Samu kari