Cikakken Bincike
Sai da kuma kwamishinan ya yi musu albishir da cewa har yanzu kofar tattaunawa a buɗe ta ke ga duk wani dan ta'adda da ya tuba, yana mai gargadin cewa gwamnati
'Yan sanda sun ceto mutane takwas daga hannun masu garkuwa a kauyukan Gidan Barga da Dangajeru da ke Kananan hukumomin Tsafe da Talata na jihar yayinda suka kam
Sanata Ishaku Elisha Abbo ya sake yin abin ba yada labari a Duniya, ya nuna bajinta. Wani tsagera ya tare ‘Dan Majalisa a gida, ya bukaci sai ya ba shi kudi.
A ranar Alhamis ne hedikwatar rundunar tsaro ta kasa (DHQ) ta bayyana dalilinta na kin cewa uffan dangane da harbe-harben da aka yi a yankin Lekki da ke jihar
Haka zalika, za a horas da jami'an rundunar 'yan sandan shiyyar Arewa da Kudu maso Yamma a kwalejin horas da 'yan sandan sintiri da ke Ende, jihar Nasarawa da
Majalisa ta ce wasu makudan Tiriliyoyi sun yi dabo daga asusun rarar man Najeriya. Kudin da majalisar ta ke ganin sun bi ruwa sun kai N4,185, 000, 000, 000.
Shararren Lauya Mike Okhezome ya rantse yayin da ya gana da kwamitin da ke binciken Ibrahim Magu wanda ya ce an hana ni zuwa gaban kwamitin in wanke kai na.
Da alamu har yanzu dinnan, Lauyoyin Ibrahim Magu sun ce ba su san laifin da ake tuhumar sa da su ba. Kuma ba zai yiwu Magu ya sace kudin satar da ya karbo ba.
Hukumar NCDC ta yi magana game da amfani da Dexamethasone wajen warkar da COVID-19. NCDC ta ce a dakata da aiki da Dexamethasone har sai WHO ta amince tukuna.
Cikakken Bincike
Samu kari