Dan takara
‘Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar hamayya ta NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso. Kwankwaso Ya Zargi Manyan Arewa da Nuna Son Kai Wajen Tsaida ‘Dan Takara
Ana cacar baki a APC a kan yakin zaben Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Basil Ejidike ya yi raddi ga Chris Ngige a dalilin kin tallata 'dan takaransu na shugaban kasa
Za a ji labari Kotu tace Jam’iyyar APC ta sake shirya zaben wanda zai yi takararar 'Dan majalisa a Akoko. An yi haka ne bayan INEC ta fitar da sunan ‘Dan takara
Fiye da mutane miliyan 2 aka yi waje da sunansu daga rajistar INEC. Shugaban INEC na kasa, Farfesa Mahmoud Yakubu ya yi bayanin inda aka kwana a rajistar zabe.
Dr. Doyin Okupe ya fitar da sunayen mutane 1200 da za su yi wa LP aikin yakin neman zabe. Kakakin jam’iyya, Arabambi Abayomi ya nuna bai san da batun ba tukuna.
A wani taron manema labarai da aka yi, shugaban CUPP yace ana so a fasa amfani da na’urar BVAS a zaben 2023, wannan ya jawo ake neman a sauke shugaban INEC.
‘Ya ‘yan jam’iyyar hamayya ta LP sun zauna da Mukhtar Shehu Shagari, inda tsohon mataimakin Gwamnan na Sokoto ya ki amincewa ya zama abokin takarar Peter Obi.
A jiya jirage barkatai sun sauka a babban filin jirgin saman Victor Attah da ke garin Uyo a Akwa Ibom. Jiragen sun dauko Gwamnoni da Shugabannin PDP da 'Yan BoT
Chimaroke Nnamani ya fitar da jawabi yana taya Bola Tinubu barka da dawowa daga Landan. Sanatan ya cigaba da yabon Bola Tinubu, yace lafiyan ‘Dan takaran kalau
Dan takara
Samu kari