Dan takara
Ganin ana kamfe, Peoples Democratic Party, Social Democratic Party, Africa Democratic Congress da African Democratic Party sun yi tir da CBN kan dokar cire kudi
A zabe mai zuwa da za ayi, za a ji yadda tsohon gwamnan jihar Delta Emmanuel Uduaghan da matarsa, Natasha Akpoti Uduaghan suka kwallafa rai a kujerar Sanata.
Ana zargin iyalan Gwamna suna taka rawar gani wajen tafiyar da mulki a Gwamnatin Abdullahi Ganduje, Abba Kabiru Yusuf na NNPP yace zai soke ofishin matar Gwamna
Matan da ke goyon bayan jam’iyyar APC daga jihohin Kudu maso yamma sun yi taron kamfe a Legas, a nan Remi Tinubu ta fada masu yadda gwamnatinsu za ta dama da su
Takarar Bola Tinubu tare da Musulmi a 2023 a jam’iyyar APC ta bada damar tsaida Kirista da Kirista nan gaba. Oluremi Tinubu ta bayyana haka a wajen yawon kamfe.
Atiku Abubakar ya je Osun domin kamfe, a nan yace yayi masu alkawarin cewa daga ranar farko da ya shiga ofis zai fara aiwatar da alkawuran da ya dauka a kamfe.
Goodluck Jonathan ya bayyana abin da ya sa ba zai kuma neman takarar Shugaban kasa ba, yana ganin ya fara yawon neman takara yanzu, bata sunansa zai yi kawai.
Ingila ba ta da ‘dan takara a zaben 2023, za tayi aiki da duk wanda ya gaji Muhammadu Buhari. An fahimci haka ne bayan Jakadar Birtaniya ta hadu da shugaban APC
Ana zargin ta haramun Asiwaju Bola Tinubu ya tara dukiya, amma 'Dan takarar shugaban Najeriyan yace babu wanda aka bincika irinsa, kuma ba a gano sata ba.`
Dan takara
Samu kari