Dan takara
Bashir Ahmaad yace a yau ake sa ran dawowar Bola Tinubu mai neman takaran APC. Babu mamaki nan ba da dadewa ba a ji labari Asiwaju Bola Tinubu ya shigo Najeriya
Atare Awin ta bar mukaminta a Delta saboda tayi maganar siyasa. An fatattaki Mai bada shawarar saboda ta yabi farin jinin Peter Obi, ‘Dan adawar Ifeanyi Okowa.
Wani Lauya ya shigar da karar Mosunmola Sangodara a kotu, ana neman hana ta tsayawa takara a zaben 2023. Lauya ya bukaci a rusa takararta kan karyar satifiket.
Hukuncin da Alkali ya zartar a kan Isiaka Oyetola da Benedict Alabi ya nuna APC ba za ta shiga takara a zaben 2023 ba, wannan shi ne ra'ayin Mr. Daniel Bwala.
Jam’iyyar PDP tayi wani zama na musamman a ranar Talatar nan bayan dawowar Iyorchia Ayu daga waje. Shugaban PDP ya sa a binciki ‘Yan NWC da suka dawo da N122m
Jam’iyyar PDP za tayi zaman a musammana makon nan, a dalilin irin rigingimun da suke bijiro mata a kan takarar Alhaji Atiku Abubakar a zaben neman shugaban kasa
Za a iya rusa APC NWC da ‘yan takaran 2023 saboda Mai Mala Buni. Yanzu dai sabon hukuncin kotu ya tada hankalin Tinubu da duk masu neman takara a jam’iyyar APC
‘Dan takarar shugaban kasa a inuwar African Action Congress ya yi takaddama da takwarorinsa a taro. Omoyele Sowore ya yi cacar baki da Manjo Hamza Al-Mustapha.
Ayo Oyalowo yace Bola Tinubu ya bar Najeriya da nufin ya samu lokacin hutu, yace ba komai ya sa Asiwaju ya tafi kasar Birtaniya ba, illa iyaka ya samu sararawa.
Dan takara
Samu kari