Jihar Borno
Bam da aka dasa a hanyar Kala-Balge zuwa Gamboru ya hallaka matafiya 26, yayin da wasu uku suka jikkata. Gwamna Zulum ya yi kira da a kara tsaurara tsaro.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai harin ta'addanci a Borno. Tsagerun sun hallaka mutane 12 ciki har da jami'an tsaro na 'yan sa-kai bayan sun yi musu kwanton bauna.
Dauda Kahutu Rarara da Aisha Humaira sun bayyana farin cikinsu bayan daura musu aure da aka yi a Maiduguri. Rarara ya ce rana ce ta farinciki a gare shi.
An daura auren fitaccen mawakin siyasa a Arewacin Najeriya, Dauda Kahutu Rarara a birnin Maiduguri da ke jihar Borno inda manyan APC suka halarta.
A cikin watan Afrilu kadai, an yi yunƙurin kutse gidan Kashim Shettima, an yi zargin hana shi shiga Villa, sannan an yi zargin rikici ya balle a kan idonsa.
Audu Bulama Bukarti ya ce Boko Haram na cigaba da kara karfi, sun rike yankunan Borno kuma sun tara kudi ta hanyar tara kudin fansa. Haka zalika 'yan bindiga.
Boko Haram sun kai hari a garin Yamtake, jihar Borno, inda suka kashe sojoji biyu da fararen hula. Sanata Ndume ya bukaci karin matakan tsaro a Gwoza.
Sanata Ali Ndume ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya sake duba yadda yake tafiyar da mulki musamman a kan tsaro da rabon mukaman gwamnati da tsadar kaya.
Rahotanni sun nuna cewa akalla gadoji biyu ƴan ta'addan Boko Haram ko ISWAP suka ruguza ta hanyar amfani da bama-bamai a jihar Borno da ke Arewacin Najeriya.
Jihar Borno
Samu kari