Jihar Borno
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'adda a jihar Borno. Dakarun sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai masu yawa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya ba da gudunmawar kudi ga iyalan marigayi, Laftanal Kanal Thomas Alari wanda 'yan ta'addan Boko Haram suka kashe.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-haren bama-bamai kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun yi nasarar kashe 'yan ta'adda masu yawa.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta yi nasarar kai samame maboyar Boko Haram da ke jihar Borno bayan ta samu bayanan sirri a kan inda miyagun mutanen su ka fake.
Dakarun sojin Najeriya sun yi kazamin fada da 'yan Boko Haram a Borno. Sojoji 22 sun rasu yayin da suka kashe Boko Haram fiye da 70 z kazamin fada.
Yan ta'addan Boko Haram sun kai hari da motocin yaki, suna kona gine-gine da motoci inda suka hallaka kwamandan sojoji tare da jikkata wasu a jihar Borno.
Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Dakarun sojoji sun fafata da 'yan ta'addan inda suka fatattake su bayan an yi gumurzu
'Yan ta'adda sun kai wa sojoji da fararen hula hari a Borno, inda aka rasa mutane da dama yayin aikin kwaso gawarwakin manoma da aka kashe a yankin Dumba.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi gargadi kan hada kai da 'yan ta'addan Boko Haram. Ya bukaci jama'a da su guji yin hakan.
Jihar Borno
Samu kari