Jihar Borno
Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa, ya bayyana cewa yana ganin girman shugaban Bola Ahmed Tinubu, ba zai iya sukarsa ba.
Gamayyar jam'iyyun siyasa a Najeriya, ƙungiyar ƴan adawa mafi girma a ƙasar nan watau CUPP ta buƙaci yan Najeriya su kauncewa zaben jam'iyyar APC a 2027.
Wata kungiyar matasan Arewa sun bayyana rashin jin dadin yadda wasu daga cikin jagororin yankin su ke neman goyon bayan kudirin harajin Bola Ahmed Tinubu.
Gwamna Zulum ya yi Allah-wadai da kisan manoma 40 a Dumba, ya ja kunnen jama'a su zauna cikin yankunan tsaro don kare rayuwarsu daga barazanar 'yan ta'adda.
Gwamnatin jihar Borno ta nuna takaicinta kan harin da 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP suka kai a kan manoma. Ta bayyana harin a matsayin aikin ta'addanci.
'Yan ta'addar Boko Haram sun kai mummunan hari jihar Borno sun kashe manoma 40. Boko Haram sun mamaye kauye suna harbi kan mai uwa da wabi yayin harin.
Tsagerun 'yan ta'addan Boko Haram sun kai harin ta'addanci a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun hallaka mutane tare da kona gidaje masu yawa a harin da suka kai.
Mayakan Boko Haram sun kai hari a ofishin 'yan sanda na Borno inda suka kashe jami'ai biyu. An ce wasu gurnetin hannu biyu da mayakan suka jefa ya yi kashe jami'an.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya ce babu wani abin alheri da za a yi wa sojojin da suka mutu a fagen fama da ya wuce taimakawa iyalansu.
Jihar Borno
Samu kari