Jihar Borno
Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya bayyana cewa akwai ƴan siyasa, sojoji da fararen hula da ke haɗa kai da Boko Haram wajen tayar da zaune tsaye.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana yadda shi da marigayi Abubakar Rimi suka yi fatali da tayin cin hanci da marigayi Abba Kyari kan takara.
Akalla manoma da masunta 90 ne suka mutu a hare-haren Boko Haram da ISWAP a Borno cikin watanni 5; Amnesty ta bukaci gwamnati ta dauki matakin gaggawa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya nuna damuwa kan matsalar rashin tsaro. Zulum ya ayyana ranar Litinin don yin azumi a fadin jihar.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya kafa sababbin dokoki guda biyu a jihar. Daga cikin dokokin akwai ta haramta sare itacw ba bisa ka'ida ba.
Dakarun sojoji tare da hadin gwiwar mafarauta sun samu nasarar dakile harin 'yan ta'addan Boko Haram. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda a yayin artabun.
'Yan ta'addan kungiyar ISWAP sun kai farmaki kan wasu manoma da makiyaya a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun hallaka mutane 23 a yayin harin da suka kai.
Dakarun rundunar sojin Nanjeriya sun fafata da Boko Haram a dajin Sambisa da ke jihar Borno. Sojoji sun fatattaki Boko Haram tare da kwato tarin makamansu.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da mutuwar mutum uku yayin da wasu 21 suka jikkata a cunkoson da ya faru a Bama da ke jihar Borno yayin rabon kudin tallafi.
Jihar Borno
Samu kari