Jihar Borno
A yayin da ake tunkarar zaben 2027, APC reshen jihar Borno ta amince da tazarcen Shugaba Bola Tinubu tare da neman ya sake rike Shettima matsayin mataimakinsa.
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya koka kan irin barnar da 'yan tavaddan Boko Haram suka yi a Borno. Ya bayyana adadin mutanen da suka kashe.
Jam'iyyar APC reshen jihar Borno ta yi kira da babbar murya ga shugaban kasa kan Kashim Shettima. Ta bukaci Bola Ahmed Tinubu ya ci gaba da tafiya da shi.
Mai magana da yawun bakin shugaban kasa, Daniel Bwala, ya yi zargin cewa Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu da shirin ficewa daga jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya soki ministan yada labarai, Mohammed Idris, kan kalaman da ya yi dangane da rashin tsaro a jihar.
'Yan ta'addan Boko Haram masu tayar da kayar baya sun dasa bam a jihar Borno. Fashewar bam din ta jawo an samu asarar rayukan mutane tare da raunata wasu da dama.
Yayin da ake ta maganganu kan matsalar tsaro, jigo a APC, Yerima Kareto, ya bukaci Ministan yada labarai, Mohammed Idris ya kai ziyara wuraren da Boko Haram ke iko.
Bwala ya ce karramawar da ya samu daga shiyyar Kudu Maso Gabashin Borno alama ce cewa mutanensa na tare da Shugaba Tinubu da tsarin Renewed Hope 100 bisa 100.
Ma'aikatar yada labaran Najeriya ta karyata labarin da ke cewa Ministanta, Mohammed Idris ya nemi a yi fatali da kalaman gwamnan jihar Borno kan rashin tsaro.
Jihar Borno
Samu kari