Jihar Benue
Samuel Ortom, gwamnan jihar Benue na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya ce zai cigaba da sukar fadar shugaban kasa domin hakan ne sai sa ta rika yin
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ya ce ba zai yi kasa a guiwa ba wurin ba kowanne bafulatani fili in har yayi niyyar kiwon shanunsa amma a killace a jiharsa.
'Yan sanda sun dakile harin 'yan bindiga a yayin da suka kai hari ofishin 'yan sanda a wani yankin jihar Benue. An hallaka 'yan bindiga 14 a yayin musayar wuta.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwe ya ayyana ranakun Alhamis da Juma'a na kowani mako tsawon wata guda a matsayin hutu ga ma'aikata domin su je gonakinsu.
Wasu mahara sun dira gidan wani hadimin gwamna, in da suka raunata mutane da dama tare da yin awon gaba da shanun mutumin. Sun zo da niyyar kashe shi har lahira
Jam'iyyar APC a jihar Benue ta tabbatar da cewa jam'ianta biyu na cikin mutum biyar da wasu da ake zargin makiyaya masu kisa ne suka kashe a kauyen Zongu da ke
Wasu yan bindig dun kai sabon hari kauyuka biyu dake cikin jihar Benuwai, sun kashe mutum11 tareda jikkata wasu da dama. Yan sanda sunce basu samu rahoto ba.
Samuel Ortom, gwamnan jihar Binuwai, ya ce dakatar da Twitter hanya ce ta kawar da hankulan 'yan Najeriya wacce gwamnatin tarayya ta samo domin rufe gazawarta.
Wasu yan bindiga da ake zargin yan Fulani makiyaya ne, sun kai hari wani ƙauye dake yankin ƙaramar hukumar Agatu jihar Benuwai, sun samu nasarar kashe mutum 27.
Jihar Benue
Samu kari