Bayelsa
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin ‘yan fashi ne sun kai farmaki asibitin gwamnati na jihar Bayelsa, Diete Koki Memorial Hospital, inda suka sace duk wasu kudade.
Gwamnan jihar Bayelsa ya bayyana cewa, jam'iyyar PDP ta yafe wa duk wadanda suka sauya sheka suka guji jam'iyyar zuwa wata jam'iyyar a 'yan kwanakin nan a kasar
Gwmnan jihar Bayelsa, Douya Diri, ya nuna matuƙar bacin ransa ga yan majalisar zartarwar gwamnatinsa yayin taron su, yace ba zai lamurci fara siyasar wuri ba.
Yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun sace mahaifiyar sakataren gwamnatin jihar Bayelsa, Mrs Betinah Benson. The Punch ta ruwaito cewa wadanda suka sace t
Jami'an yan sanda na Operation Puff Adder II ta rundunar 'yan sandan jihar Bayelsa ta kama wani da ake zargi da aikata fashi da makami. Daily Trust ta ruwaito c
Daliban jami'a sun tsunduma zanga-zanga bisa yunkurin jami'a cewa dole ne su fara sanya tufafin makaranta. Sun ce sam ba zai yiwu ba, bai dace da daliban ba.
Shugabannin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) sun kara zage damtse domin neman karin gwamnonin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa cikin ta.
Babban kotu a Jihar Bayelsa, da ke zamanta a Yenagoa, ta yanke wa wani mutum dan shekara 39, Charles Nikson, hukuncin kisa ta hanyar harbi, saboda garkuwa da mu
Bayan hukumar dake shirya jarabawar JAMB ta sanar da cewa ta fara sakin sakamakon jarabawar ta bana, Hukumar NSCDC ta cafke wasu ɗalibai da zargen lalata CBT.
Bayelsa
Samu kari