Yajin aikin ASUU
Kungiyar malamai masu koyarwa na jami'o'i (ASUU) a ranar Talata, 22 ga watan Disamban 2020, ta bada satar amsa a kan lokacin da za ta kawo karshen yajin aikint.
Bayan kwashe kusan shekara daya da ungiyar malamai masu koyarwa na jam'i'o'i suka yi a gida suna yajin aiki tare da hadin kan cutar korona, gwamnatin Najeriya.
Taron da FG da ASUU suka yi a ranar Alhamis wanda kowa yayi fatan za a cimma gaci ya kare ba tare da wata nasara ba. Ya kamata a fara taron sirrin da misalin 4.
Rahotanni sun ce zaman ASUU da Gwamnati ya dauki tsawon lokaci, ana jiran aji matsayar da aka dauka. Gwamnati ta na kokarin kawo karshen yajin-aikin da ake yi.
Gwamnatin tarayya ta soke taron da ta shirya yi da ASUU a ranar Litinin akan yajin aikin da malaman jami'a suka tafi na tsawon watanni, Daily Trust ta wallafa.
Dalibai sun koka sun ce ba a taba mummunan yajin-aiki irin wannan ba. Sabon Shugaban Dalibai na kasa, zai sa kafar wando daya da yajin-aikin Malaman Jami’a.
Kungiyar ASUU ta shiga yajin aiki tun watan Mayun wannan shekarar sakamakon ƙin biyan haƙkoƙinsu da sakin kuɗaɗen gyare-gyare da batun shiga sabon tsarin biyan
Da alamu har gobe dai Gwamnati ta gaza shawo kan ASUU ta bude Jami’o’i, ta koma bakin-aiki. ASUU ta zargi Gwamnatin Tarayya da kin cika alkawuran da ta dauka.
Gwamnatin tarayya ta karyata ikirarin da shugaban kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, Farfesa Biodun Ogunyemi ya yi na cewa ta gaza cika alkawurran data
Yajin aikin ASUU
Samu kari