Arewa
Kungiyar koli ta zamantakewar al'ummar Ibo, Ohanaeze ta caccaki tsohon Gwamnan Sakkwato, Aliyu Wamakko kan kalaman da kungiyar ta ce yana iya haddasa rikici.
Fitaccen malamin addinin Islama, Sheikh Gumi ya bayyana halin da 'yan bindiga ke ciki, in da ya ce tuni sun gaji kuma suna neman zaman lafiya a halin da ake.
Biyo bayan fatattakar kwamishinoninsa gaba daya, gwamnan jihar Zamfara ya sake da dawo da wasu daga cikinsu. A farkon watan Yunin nan ne gwamnan ya koresu.
Gwamnan jihar Ondo, ya bayyana cewa, zai karfafa wa 'yan jiharsa su daina cin naman shanu su rungumi cin naman alade a fadin jiharsa. Ya bayyana dalilansa.
Wasu gwamnonin Najeriya sun yi watsi da umarnin shugaba Buhari kan dakatar da ayyukan twitter a fadin Najeriya. Sun yi amfani da twitter duk da hanin da aka yi.
Shugaban kungiyar ta'addanci ta ISWAP ya bayyana dalilin da yasa suka afkawa dan ta'addan dan uwansu, tsohon shugaban Boko Haram Abubakar Shekau a dajin Sambisa
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta yi nasarar cafke wani matashi da ya dabawa matar dan uwansa wuka. An ce dan cikin nata ya mutu bayan an kai ta asibiti.
Biyo bayan hana yin Twitter na wani lokaci a Najeriya, Shehu Sani ya ba da shawarin yadda ya kamata 'yan Najeriya su yi idan suna son hawa shafin na Twitter.
Wani tsohon dan takarar shugaban kasa da ya sha kaye a hannun shugaba Buhari ya caccaki Twitter saboda goge rubutun da shugaban ya yi na daukar mataki kan wasu.
Arewa
Samu kari