Arewa
Duk ƙoƙarin da gwamnatin Kano take yi na maida yara almajirai jihohin su, amma yaran na riga jami'an gwamnati koma wa Kano saboda rashin tsari tsakanin jihohi.
Kungiyar Miyetti Allah ta nesanta kanta da jita-jita da ake yadawa cewa Fulani makiyaya za su kai hari jihar Neja idan idan ba jihar ba ta janye dokar hana kiwo
Gwamnan jihar Kano ya bayyana ra'ayinsa kan yaushe zai daina siyasa domin ya huta a bar wa wasu su ma su taba. Ya amsa tare da bada labarin fara siyasarsa.
Sarkin Zazzau ya koka kan yawaitar sace-sacen dake faruwa a garin Zaria duk da cewa garin na makarantar horar da sojoji da dimbin jami'an tsaro dake cikinsa.
Rundunar sojin Najeriya ta ce ba gaskiya bane ita sam ba ta jefa bama-bamai kan masu daurin aure a wani yankin jihar Neja ba. Ta ce zargin yunkurin bata suna ne
Gwamnan jihar Filato ya tabbatar da korar shugaban jam'iyyar APC na jihar tare da nada sabo bisa zargin yiwa jam'iyyar zagon kasa. An nada mataimakinsa a gurbin
Gwamnan jihar Zamfara, ya bayyana halin da jiharsa ke ciki, in da yace lamurra suna ta kara tabarbarewa kamar yadda yazo ya sami jihar daga gwamnatin baya.
Hukumar kula da aikin hajji ta kasa ta tabbatar da cewa, kasar Saudiyya ta soke aikin hajji ga kasashen duniya baki daya, ta bukaci 'yan kasa su karbi kudinsu.
Gwamnan jihar Katsina ya bayyana abinda zai yi da zarar ya sauka daga mulki a shekarar 2023. Ya ce shi kam dai zai yi sallama da siyasa zuwa wani abun na daban.
Arewa
Samu kari